< Ayyukan Manzanni 2 >
1 Da ranar Fentikos ta zo, dukansu suna tare wuri daya.
Cwale izuva lya Pentecositi haliza, vonse vavena muchi baka chiswana.
2 Nan da nan sai ga wata kara daga sama kamar ta babbar iska, kuma ta sauko ta cika duka gidan inda suke zaune.
Mwinako yonke chikweza mulumo uzwa kwi wulu uvu luhuho lye mbembwe lukando, mi chilweza kwizula inzuvo yonse iyo ivavali kwikere.
3 Sai ga wasu harsuna kamar na wuta sun bayyana a garesu aka rarraba su, kuma suka zauna bisa kowannensu.
Chikweza kuvonahala kuvali malimi aswana uvu muliro uvali kukauhanywa, mi chiweza kuzimana hewulu lyo zumwi ni zumwi wavo.
4 Dukansu suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka fara magana da wadansu harsuna, yadda Ruhu ya ba su iko su yi magana.
Vonso vave zuziwa Luhuho luNjolola mi chivatanga kuwamba mumishovo imwi, sina Luhuho lu Jolola mulubali kuva hera kuti vawambe.
5 A lokacin akwai Yahudawa dake zaune a Urushalima, mutanen Allah, daga kowace kasa karkashin sama.
Linu kubena Majunda vavali kwikala mwa Jerusalema, vakwame vavalumeri, ku zwirila kwikanda zonse zomwi konde lye wulu,
6 Da suka ji wannan kara jama'a duk suka taru suka rude saboda kowannensu ya ji suna magana da harshensa.
Uwu mulumo hauzuweka, chisi chivakezi hamwina mivavali kulyangene kakuli zumwi ni zumwiavali kuva zuwire chiba wambulula mumushovo wakwe.
7 Suka yi mamaki matuka; suka ce, ''Lallai, wadannan duka ba Galiliyawa ba ne?
Vavali ku komokwete ni mbemuka; chiva wamba, “Luli, kena kuti vonse aba bakwete kuwamba Magalireya?
8 Yaya mu ke jinsu duka, kowannensu na magana a cikin harshen da aka haife mu?
Chinzi hakuchita kuti tuva zuwa, zumwi ni zumwi mumishovo yentu ituva zalirwa mwayo?
9 Fisiyawa da Mediyawa da Elimawa, da Yahudawa da Kafadokiya, cikin Fontus da Asiya,
Patiani ni Medesi ni Elamitesi, ni vamwi vavali kuhala mwa Mesopotamiya, mwa Judeya ni Cappadocia, mwa Pontusi ni Asia,
10 cikin Firgia da Bamfiliya, cikin Masar da yankunan Libiya ta wajen Sur, da baki daga Roma,
mwa Phygia ni Pamphylia, mwa Egepita ni muzibaka zimwi za Libiya kuama Cyrene, ni vapoti vavali kukazwa kwa Roma,
11 Yahudawa da tubabbun cikin Yahudanci, Kiretawa da Larabawa, duk munji su suna fadi a harshenmu game da manyan ayyukan Allah.''
Majunda ni maProselite, Cretanisi ni ma Arambu, tuva zuwa niva wambira mumi shovo yetu kuamana ni misevezi mikando ye Ireeza.”
12 Dukansu suka yi mamaki suka rikice; suka ce da junansu, ''Menene ma'anar wannan?''
Vavali kukomoketwe vonse ni kuchanama; chavati kuzumwi ni zumwi, “Kanti ichi chitalusa nzi?”
13 Amma wasu suka yi ba'a suka ce, ''Sun bugu ne da sabon ruwan inabi.''
Kono bamwi chiva sheununa ni kuti, “Vakoletwe i waine ihya,”
14 Amma Bitrus ya tashi tare da sha dayan, ya daga murya ya ce da su, ''Mutanen Yahuda da dukanku dake zaune a Urushalima, bari ku san wannan; ku saurari maganata.
Kono Pitorosi chazimana nivena ikumi lyamaza overe ni yenke, cha katula linzwi lyakwe ni kuti kuvali, “Vantu vamwa Judeya nanwe mwense mwikala mwa Jerusalema, muzumine ichi chiziveke kwenu; mutekereze hande kumanzwi angu.
15 Domin wadannan mutanen ba buguwa suka yi ba yadda kuke zato, domin yanzu karfe tara ne na safe kawai.
Kakuti ava vantu kava koletwe iwaine sina mumu hupulera, sina haili vulyo inanko ya kakusasani ke zuva.
16 Amma wannan shine abinda aka fada ta wurin annabi Yowel.
Kono ichi jichona chiva wambitwe nji mupolofita Joele:
17 Allah ya ce, 'Haka zai kasance a kwanakin karshe, zan zubo Ruhuna a kan dukan mutane, 'ya'yanku maza da mata za su yi anabci, kuma samarinku za su ga wahayoyi, kuma tsofaffinku za su yi mafarkai.
'Kaive vulyo muma zuva okumamanikizo; Ireeza uti, 'Kani tire hasi Luhuho lwangu kuvantu vonse. Vaana venu ve chikwame ni ve chanakazi kava porofite, balombwana benu kava vone impono, mi vasupali benu vechi kwame kava lote ziloto.
18 Haka kuma a bisa bayi na maza da mata, a kwanakin nan zan zubo da Ruhuna, kuma za su yi anabci.
Ni hewulu lyaba hikana vangu mwao mazuva kanitire hasi luhuho lwangu, mi kava porofite.
19 Zan nuna al'ajibai a sararin sama da kuma alamu a bisa duniya, jini da wuta, da girgije.
Kani vonise imakzo mwi wulu kuhitirila ni zisupo mwi nkanda hansi, malaha, ni muliro, ni vunsi mwibyubyulu.
20 Rana zata juya ta koma duhu kuma wata ya koma jini, kafin Babbar ranan nan ta Ubangiji ta zo.
Inzuva kali sandunke ka sikwe mi mwezi kuvoneka uvu malaha, pilio izuva ikando litiza lya Simwine nili seni kusika.
21 Zai kuma zama dukan wanda ya kira ga sunan Ubangiji zai sami ceto.
Kaive kuti yense yo supa he zina lya Simwine kahanzwe'.
22 Mutanen Isra'ila, ku saurari wadannan magana. Yesu Banazare, mutumin da Allah ya tabbatar da shi gareku ta wurin manyan ayyuka da ban mamaki da alamu da Allah ya yi ta wurinsa a tsakiyarku, kamar yadda ku da kanku kuka sani.
Vantu va Isiraele, muzuwe aa manzwi: Jesu wa Nazareta, mukwame wava misepise kwenu Ireeza che zisupo zikando ni makazo ni zikomokisa izo Ireeza ava pangi chali mukati kenu, sina inwe muvene hamwizi-
23 Saboda tabbataccen shiri da riga sani na Allah, aka bayar dashi, ku kuma, ta hannun mutane 'yan tawaye, kuka gicciye shi kuma kuka kashe shi.
chevaka lya mulelo u kolete ni kwizibahaza ni iseni kusika inako yakwe Ireeza, a vatambikiwa, mi inwe, cha manza abakwame basezi mulao, chiva mukokotera ni ku mwihaya;
24 Wanda Allah ya tayar, bayan ya cire zafin mutuwa daga gareshi, saboda ba zai yiwu ba ta rike shi.
iye Ireeza ava muvusi, hamana ku sumununa ku chinsa kwefu kwali, kakuli kena kuvali kuwoleka kuti a kwatwe kulili ifu.
25 Gama, game da shi, 'Ina ganin Ubangiji a gabana ko yaushe, domin yana gefen hannun damana saboda kada in firgita.
Kakuli Davida ava wambi kuyamana naye, 'Ni va voni Simwine havusu bwangu, kakuti wikere kwimbali lye yanza lyangu lyachilinso iri kuti kanji ni nyangayiswa kamba kushimbululwa.
26 Saboda haka zuciyata na farin ciki harshena yana yin murna. Kuma, jikina zai zauna gabagadi.
Linu hanu inkulo yangu ivali kusangitwe mi lulimilwangu chi lwa yakalala. Hape, muvili wangu kawikale musepo.
27 Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba. (Hadēs )
Kakuti kokafwe kusiya luhuho lwangu muvafwire, kamba kuzuminina wako yo Jolola kuti avone kuvola. (Hadēs )
28 Ka bayyana mani hanyar rai; da fuskarka zaka cika ni da farin ciki.
Uvavonahazi kwangu inzira zovuhalo; koni pange kuti nizule kusangwa che chi fateho chako.'
29 'Yan'uwa, zan yi magana da ku gabagadi game da baba Dauda: ya mutu kuma aka bizne shi, kuma kabarinsa na nan tare da mu har yau.
Vanakwetu, Ni wola kumiwambira cho vundume kuamana ni mupatirita Davida: uzo hape ava fwi ni kuzikiwa mi ikumbu lyakwe lisikere naswe ni sunu linu.
30 Domin haka, don shi annabi ne kuma ya san Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa daga cikin zuriyarsa zai sanya wani bisa kursiyinsa.
Cwalehe, avali muporofita mi avezi kuti Ireeza avali nkonki kwali cho kulisumina vuitamo kwali, kuti kazimike zumwi wavane hachi pura chovulena bwakwe.
31 Ya hango wannan al'amari kuma ya yi magana game da tashin Almasihu, 'Ba ayi watsi da shi ba a lahira, kuma jikinsa bai ga rubewa ba.' (Hadēs )
Avatangi kuvona izi ni kutanga kuwamba kuama ni kuvuka kuva fwire kwa Keresite, 'Kena avazibalwa niku kungirwa muviri wakwe kukuvola.' (Hadēs )
32 Wannan Yesun - Allah ya tashe shi, wanda dukanmu shaidu ne.
Uzu Jesu- Ireeza ava muvusi, aho twense twipanki.
33 Saboda haka yadda aka tashe shi zuwa hannun dama na Allah kuma ya karbi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga wurin Uba, shine ya zubo mana wannan da kuke gani kuma kuke ji.
Cwale hacha mana kumuvusa nikuka muvika kwiyanza lyakwe lyo kuchiliso lyaIreeza mi hachitu tambwire isepiso yo Luhuho lu Jolola luzwa kwa Tayo, abe tiri hansi inzi, zimubwene ni kuzuwa.
34 Dauda bai hau zuwa sama ba, amma ya ce, ''Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna hannun dama na,
Linu Davinda kena ava kambamini kwi wulu, kono uwamba, 'Simwine ava wambi kwa Simwine wangu, Wikale kwiyanza lyangu lye chiliso,
35 har sai na maida makiyanka abin takawar sawunka.'''
kusikira hasana kani pangire nzira zako kuva malyatiro a mantende ako.”'
36 Saboda haka, bari gidan Isra'ila su sani tabbas wannan Yesun wanda kuka gicciye, Allah ya maishe shi Ubangiji da kuma Almasihu.
Hakuva vulyo, musiye inzubo ya Isiraele yonse izive handede kuti Ireeza ava mupangi hape kuva Simwine ni Keresite, uzu Jesu umuva nkankamizi.”
37 Da suka ji haka sai suka soku a zukatansu, suka cewa Bitrus da sauran manzanni, '''Yan'uwa me za mu yi?''
Linu hachi vazuwa inzi, vava chisiwa mwi nkulo zavo, ni kuwamba kwa Pitorosi ni kuva lutwana vonse, nikuti, “Bakwetu, mutu pange nzi?”
38 Sai Bitrus ya ce masu, ''Ku tuba ayi wa kowannenku baftisma, cikin sunan Yesu Almasihu domin gafarar zunubanku, kuma za ku karbi baiwar Ruhu Mai Tsarki.
Mi Pitorosi cha nti kuvali, “” Muvakire zivi zenu mi mukolovezwe, zumwi ni zumwi wenu, mwizina lya Jesu Keresite iri kuti zivi zenu ziwonderwe, mi mumu amuhere impo yo Luhuho lu Jolola.
39 Domin alkawarin a gareku ne da 'ya'yanku da duk wadanda ke nesa, dukan iyakar mutanen da Ubangiji Allahnmu zai kira.''
Ka kuti kwenu nji kuherwe insepiso ni kuvana venu ni kuvantu vonse vana vena kule, sina vantuvangi vonse vasana kasumpe Ireeza.”
40 Da maganganu da yawa ya ba da shaida kuma ya karfafa su; ya ce, ''Ku ceci kan ku daga wannan muguwar tsara.''
Nicha ziwambo zingi cha paka nikuva kumbira; na nti, “Muli haze kuzwa kolu lusika luvilala.”
41 Sai suka karbi maganar sa kuma aka yi ma su baftisma, a wannan rana kuma aka sami karin rayuka wajen dubu uku.
Mi chiva tambula manzwi akwe mi chiva kolovezwa, mi kuva yekezwa mwelina inzuva valikana 3000 vantu kuvali.
42 Su ka cigaba cikin koyarwar manzanni da zumunta, cikin kakkaryawar gurasa da kuma cikin addu'o'i.
Chi vazwira havunsu ni tunto zavaapositola ni kulapera hamwina, ni muku cholola chikwa ni mwi tapero.
43 Tsoro ya sauko bisa kowane rai, kuma aka yi abubuwan ban mamaki da alamu da yawa ta wurin manzannin.
Lyowa chilyeza hewulu lya Vantu vonse, mi zisupo zingi ni makazo ziva pangiwa kuva Apositola.
44 Duka wadanda suka ba da gaskiya suna tare kuma komai nasu na kowanensu ne,
Vonse vavazumini vavali kwina hamwina mi vavalikwina zintu ziswana mumi hupulo,
45 kuma suka saida kadarorinsu da mallakarsu kuma suka rarrabawa kowa, bisa ga irin bukatar da kowannensu yake da ita.
mi vava uzi zibya zabo zi vavali kukwete ni kuyavira ku vonse, kuyenderela ni muvali kusaka halira kuzumwi no zumwi.
46 A kowace rana suka cigaba tare da nufi daya a cikin haikali, suna kakkarya gurasa a gidaje, kuma suna raba abinci tsakaninsu cikin farin ciki da tawali'u a zuciya;
Cwale izuva ne zuva vavali ku zwira havusu ni muhupulo umwina mwi tempere, mi vavali kuchola chinkwa muma zuvo, mi vavali kuyavira zilyo cho kusangwa ni kukwatisana mwi nkulo;
47 Suna yabon Allah kuma suna da tagomashi a gaban dukan mutane. Ubangiji kuma kullum yana kara masu wadanda suke samun ceto.
vava rumbi Ireeza ni kuhewa chisemo kuvantu vonse, Mi Simwine avali kuyekeza kuvali inzuva nezuva avo vavali kusikuluha.