< Romawa 1 >
1 Bulus, bawan Yesu Almasihu, kirayayye ya zama manzo, kuma kebabbe domin bisharar Allah.
Paulusi, muhikana wa Jesu Kreste, yava sumpwa kuva mu Apositola, niku kauhanyezwa hembali che ivangeli ye Ireeza.
2 Wannan itace bisharar da ya alkawarta tuntuni ta wurin annabawansa ta wurin tsarkakakkun littattafan sa.
Iyi nje ivangeli yava sepisi inako ni seni kusika ca ma porofita mumanolo a njolola.
3 Game da Dansa ne, haifaffe daga zuriyar Dauda ga zancen jiki.
Ku amana ni mwanakwe, yava zalwa kwi shika lya Davida chokuya ke nyama.
4 Ta wurin tashinsa daga mattatu aka aiyana shi ya zama Dan Allah ta wurin ikon Ruhu na tsarkakewa. Yesu Almasihu Ubangijimu.
Cho kuvuka ku vafwile, ave zibahazwa kuva iye Mwana we Ireeza we ziho cho Luhuho loku jolola- Jesu Kreste Simwine wetu.
5 Ta wurinsa muka karbi alheri da manzanci sabo da biyayyar imani a cikin dukkan al'ummai, domin darajar sunansa.
Chakwe tuva hewa chishemo ni vu apostola cho kusepahala kwe ntumelo mwi fasi lyonse, chevaka lye zina lyakwe.
6 cikin wadannan al'ummai kwa, ku ma an kiraku ku zama na Yesu Almasihu.
Mukati kezi inkanda, nanwe vulyo muva sumpwa kuti muve kwa Jesu Kreste.
7 Wannan wasika ga dukkanku ne da kuke cikin Roma, kaunatattu na Allah, kirayayyun mutane tsarkakakku. Bari alheri ya kasance tare daku, da salama daga Allah Ubanmu, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
Ilyi ñolo njilyavo vonse vena mwa Roma, va sakiwa ve Ireeza, va sumpwa kuva vantu va jolola. Chishemo chive kwenu, ni nkozo izwa kwe Ireeza Ishetu ni Jesu Kreste.
8 Abu na farko dai ina yi wa Allah na godiya ta wurin Yesu Almasihu domin ku duka, domin kuwa ana labarta bangaskiyarku ko ina a cikin dukkan duniya.
Chentanzi, ni litumela kwe Ireeza ka Jesu Kreste henu muvonse, kakuti i ntumelo yenu ya wambwa mwi nkanda yonse.
9 Domin kuwa Allah shi ne shaida ta, wanda nake bautawa a cikin ruhuna a cikin bisharar Dansa, yadda a koyaushe na ke ambaton ku.
Kaho Ireeza impaki yangu, ini seveleza mu Luho lwangu mwi evangeli ya mwana, muni zwile havusu kuwamba zakwe.
10 A kullum ina roko cikin addu'o'ina domin ta kowanne hali in yi nasarar zuwa gare ku da izinin Allah.
Inako ni nako ni kumbilanga mwi ntampelo zangu kapa mwinzila yonse kumamani mani nive yo zwila havusu hanu ke ntato ye Ireeza mwikwiza kwenu.
11 Gama ina marmarin ganin ku, domin in baku wata baiwa ta ruhaniya, domin in karfafa ku.
Kaho ni tavela kukuvona, kuti ni mihe mupuzo za Luhuho, kuti ni mikolise.
12 Wato ina dokin in sami cikakkiyar karfafawa a cikin ku, ta wurin bangaskiyar junanmu, wato tawa da taku.
China njichi, ni nungwa kuva yo susuwezwa mu kati kenu, ke ntumelo yetu tu vonse, yenu ni yangu.
13 Yanzu fa bana so ku rasa sani, yan'uwa, sau da yawa nake yin niyyar zuwa wurinku, amma har yanzu hakan din bata samu ba. Na so yin hakan din ne don in sami 'ya'ya na ruhu a cikinku kamar dai yadda ya ke a sauran Al'ummai.
Hanu kani saki kuti kanzi muvi va sezivite, va kwaangu, kuti niva kusakanga kwiza kwenu, kono niva vinditwe haisi hanu. Niva kusaka izi kuti muve ni miselo mukati kenu sina hamwina mukati ka machava.
14 Ina dauke da nawayar Hellinawa da ta sauran jama'a, masu hikima da marasa hikima.
Ni mukoroti hamwina kuma Greeki mi niku mazwahule, hamwina kuvena vutali niva holo.
15 Don a shirye na ke in sanar da bishara a gare ku, ku da kuke cikin Roma.
Cwale kwangu, nilitukise kuwamba evangeli nikwenu mwina mwa Roma.
16 Don kuwa ni ba na jin kunyar yin bishara, don ita ce ikon Allah don samun ceto ga duk wanda ya gaskata, da farko dai Yahudawa kana kuma Hellinawa,
Kaho kani swaveli evangeli, kaho manta a Ireeza ye mpuluso ya vantu vonse va zumina, kaho ma Juda chetanzi ni ma Greeki.
17 Domin a cikin ta adalcin Allah ya bayyana daga bangaskiy zuwa bangaskiya, kamar yadda yake a rubuce, “Mai adalci zai rayu ne tawurin bangaskiya.”
Kaho mwateni kujolola kwa Ireeza kuli vonahaza kwi ntumelo ni ntumelo, sina mwiva ñolelwa, “Va jolola kava hale che ntumelo.”
18 Domin fushin Allah ya bayyana ne daga sama gaba da rashin ibada da rashin adalci na yan'adam, wadanda suke danne gaskiya ta wurin rashin adalcin su.
Kaho ku venga kwe Ireeza kulivonahaza kuzwa kwi wulu kwavo vasali ve Ireeza niku vantu vasa jololi, avo mukusa jololi va kakatiza vuniti.
19 Dalili kuwa abinda yakamata a sani game da Allah a bayyane ya ke a gare su. Domin kuwa Allah ya bayyana masu shi a zahiri.
Ilyo njivaka kuti icho chiziveka kwe Ireeza chivoneka kwavo. Kaho Ireeza avavahi iseli.
20 Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios )
Kaho zisa voneki zakwe zivoneka hande kuzwa fela hakuvubwa kwe nkanda. Zi zuwahala che zintu ziva vubwa. Izi zintu nji manta akwe okuya kwile ni mukwa wakwe mulotu. Che nkalavo, ava vantu ka vena mavaka. (aïdios )
21 Dalili kuwa, koda suna jin sun san Allah, amma basu darajanta shi a matsayin Allah ba, ko kuma su nuna masa godiya. Maimakon haka, suka zama wawaye a cikin tunaninsu, zukatansu marasa tunani sun duhunta.
Ili njivaka, nanga havava kwizi ze Ireeza, kena vava munyamuni chokuva Ireeza, kapa kulitumela kwali. Kono, vavavi zihole mu mihupulo yavo, mi inkulo zavo zi sena mano yavo iva vikwa mwi fifi.
22 Suna daukar kansu akan masu hikima ne su, amma sai ga su sun zama wawaye.
Vava kulihinda kuti vena vutali, kona vava sanduki kuva zihole.
23 Sun musanya daukakar Allah madawwami da ta kamannin abubuwan da basa dawwama, kamar mutum, da tsuntsaye, da dabbobi masu kafafu hurhudu, da masu jan ciki.
Vava lichinchi inkanya yoku samana Ireeza cho kuswana chiswaniso yo kumana kwa muntu, ya zizuni, ni zivatana za matende yone, nizi kokova.
24 Saboda haka Allah ya bashe su ga sha'awoyin kazantar zukatansu, su wulakantar da jukunansu a junansu.
Cwale he Ireeza ava vahi kwavo ve ntakazo mwinkulo zavo chokusa jolola, kuti mivili yavo kanzi ikutekwa mukati kavo.
25 Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn )
Njivona vava chinchi initi ye Ireeza cha mapa, mi vava lapeli niku seveleza chiva vumbwa kusiya yava zivumbi, ya hewa intumbo kuya kwile. Amen. (aiōn )
26 Saboda haka Allah ya bashe su, ga sha'awowin su na lalata da wulakanci, har matansu suka canza ka'idar jima'i da aka saba zuwa madigo mace da mace.
Ke vaka lyechi, Ireeza avava siyi va yende che ntakazo zi swavisa, kaho vanakazi vava chinchi muvekalile kwecho chisa swaneli.
27 Mazajensu ma suka sauya ka'idar jima'i tsakanin mace da miji zuwa namiji da namiji suna yin aikin lalata. Maza su na kwana da maza suna aikata aikin ban kyama, suna kuwa girbe sakamakon aiknsu na ban kyama.
Cho mukwa uwo, va kwame va siya mulawo wavo ku vanakazi nikuhya mwi ntakazo zavo kuhamwina. Ava va kwame vava pangi zintu isali njizona ni vamwi va kwame, mi vava amuheli mupuzo wavo kuzivavapangi.
28 Tunda shike ba su amince da Allah a cikkin al'amuransu ba, Allah ya bashe su ga bataccen hankalinsu, su aikata wadannan munanan abubuwa.
Kakuti kena vava zuminizi kuva ni Ireeza mukapanga kwavo, avavahi ku muhupulo ulyangene, njokuti va pange zintu zisena hande.
29 Suna cike da dukkan rashin adalci, mugunta, kyashi, keta, kuma cike da kishi, kisan kai, tarzoma, makirci, da kuma munanan manufafofi.
Vava kwizwile kusa jolola, kuva ni lunya, ni ntakazo, ni vuvi. Vezwile muuna, impulayo, inkani, kuchenga, ni zintu zivi.
30 Masu gulma da kage, makiyan Allah. Masu tada zaune tsaye, masu taurin kai, da ruba, masu kaga kowadanne miyagun abubuwa, kuma masu kin yin biyayya ga iyayensu.
Vasoha, vanyefuli, niva toyete Ireeza. Zi vangama, vena mwipo, vali nyamona. vatendi va zintu zivi, mi kave chilili va shemi vavo.
31 Masu duhun zuciya; masu cin amana, marasa soyayya, da kuma rashin tausayi.
Kavena inkutwisiso; kena voku sepa, kavena irato, mi kavena chishemo.
32 Suna sane da tsarin Allah cewa masu yin irin wadannan al'amura sun cancanci hukuncin mutuwa. Ba kuwa yin wadannan abubuwan ka dai suke yi ba, harma goyon bayan masu yinsu suke yi.
Va zuwisisa inkatulo ye Ireeza, kuti avo va tenda izo zintu va swanela ifu. Kono kena kuti va panga izi zintu, va zuminiza ni vamwi va panga izi zintu.