< Ayyukan Manzanni 12 >

1 A lokacin nan Sarki Hiridus ya sa wa wasu masu bi hannu domin ya musguna masu.
Bwakati obhu mfalme Herode akanyosya kibhoko kya muene kwa baadhi jha bhala bhabhihomela ku kusanyiko ili kubhatesya.
2 Ya kashe Yakubu dan'uwan Yahaya da takobi.
Akan'koma Yakobo ndongomunu Yohana kwa upanga.
3 Bayan da ya ga hakan ya gamshi Yahudawa, sai ya kama Bitrus ma.
Baada jha kubhona ikabhapendesya Bhayahudi akan'kamula ni Petro kabhele. Ejhe jhajhela wakati bhwa mikate jha jhibeli kulola.
4 Bayan ya kama shi, sai ya tsare shi a kurkuku ya kuwa sa sojoji hudu su dinga tsaron sa; yana niyyar kawo shi gaban mutanen a bayan Idin katarewa.
Bho an'kamuili, akambeka mu ligereza ni kubheka fikosi fincheche fya askari ili kundonda Petro, akajha itarajila kumpeleka kwa bhanu baadajha pasaka.
5 To, Bitrus na tsare a kurkuku, amma 'yan'uwa na iklisiya suna yin addu'a ga Allah sosai domin sa.
Petro abhakibhu mu ligereza, lakini maombi gha bhombiki kwa bidii ni likusanyiku kwa ndabha jhe muene kwa K'yara.
6 Ana kamar gobe Hiridus zai fitar da shi, a wannan daren, Bitrus yana barci a tsakanin sojoji biyu, daure da sarkoki biyu; sojoji kuma na gadi a bakin kurkukun.
Ligono kabla Herode alotilepi kumpisya, kiru abhu Petro agonili katikati jha maaskari bhabhele akajha akanjibhu minyororo mibhele, ni bhalinzi mbele jha ndiangu bhakajha bhilenda gereza.
7 Ba zato, sai ga mala'ikan Ubangiji ya bayyana a gareshi, haske ya haskaka dakin. Ya taba Bitrus a gefe ya tashe shi kuma ya ce, “Tashi da sauri.” Sai ga sarkokin suka zube daga hannunsa.
Langagi, malaika bha Bwana ghafla akantokela ni nuru jhikan'g'ara mugati. Akajotobha Petro Petro mu ubhafu ni kunjumuisya akajobha, “Jhumukayi manyata.” Ndipo minyororo gha aka akongibhu ghyabhopuiki mu mabhoko gha muene.
8 Mala'ikan ya ce masa, “Yi damara ka sa takalmanka.” Bitrus kuwa yayi haka. Mala'ikan ce ma sa, “Yafa mayafinka, ka biyo ni.”
Malaika akan'jobhela, “Fwatayi liguanda lya jhobhi na unitesiajhi.” Hivyo Petro akankesya Malaika ni kuhoma kwibhala. Aaminilepi kya kya bhombiki ni
9 Bitrus kuwa ya bi mala'ikan suka fita waje. Bai gane abin da mala'ikan ke yi zahiri ne ba. Yana zaton ko yana ganin wahayi ne.
Hivyo Petro akankesya Malaika ni kuhoma kwibhala. Aaminilepi kya kya bhombiki ni Malaika kama kya bhukweli. Afikirileghe ibhona maono.
10 Bayan da suka wuce masu tsaron fari da na biyu, sun kai kofar da aka yi da karfe wadda ta mike zuwa cikin gari; ta bude masu da kanta. Suka fita sun bi titin, kuma nan take kuma sai mala'ikan ya bar shi.
Baada jha kupeta lindo lya chuma lya kujhingilila kulota kumjini likafunguka lyene kwa ndabha jha bhene. Bhakapita kwibhala bhakaselela ku mtaa, mara Malaika akandeka.
11 Da Bitrus ya komo hayyacin sa, ya ce, “Hakika yanzu na gane Ubangiji ya aiko da mala'ikansa don ya kubutar da ni daga hannun Hiridus da abin da Yahudawa suke zato.”
Petro bho akimbuili, akajobha, “Henu ni amini kujha Bwana andaghisi Malaika ghwa muene ili kunibhosya mu mabhoko gha Herode, ni kwa matarajio gha bhanu bhoha bha uyahudi.”
12 Da ya gane haka, ya zo gidan Maryamu mahaifiyar Yahaya wanda sunan mahaifinsa Markus; masu bi da yawa sun taru a can suna addu'a.
baada jha kumanya agha, akahida mu nyumba jha manamu nyinamunu Yohana ambaye ndo Marko; bhakristu bhamehele bha bhonganiki bhis'oka.
13 Da ya kwankwasa kofar gidan, sai baiwar gidan mai suna Roda ta zo don ta bude kofar.
Bhoabishili pa ndiangu ghwa kizuizi, n'tumishi mmonga n'dala jhaakutibhweghe Roda akahida kufungula.
14 Da ta gane muryar Bitrus, don farin ciki ta kasa bude kofar; maimakon haka, ta koma daki a guje, don ta basu labari Bitrus na tsaye a bakin kofa.
Bhoatamuili sauti jha Petro, kwa furaha akasindwa kudendula ndiangu. Badala jhiake akajumba mugati mu kichumba: ni kubhajulisya ku jha Petro ajhemili pa ndiangu.
15 Suka ce mata, “Kin haukace.” Amma ta nace da cewa haka ne. Suka ce, “Mala'ikansa ne.”
Hivyo bhakajobha kwa muene, “Bhebhe ndo mwendawazimu.” Lakini akazili kujha ndo kweli ndo muene. Bhakajobha “Ojho ndo Malaika ghwa muene.”
16 Amma Bitrus ya ci gaba da kwankwasawa, da suka bude kofar, sai suka ga ai shine, suka sha mamaki kwarai.
Lakini Petro ajhendelili kubisha, na bho bhahinguili ndiangu, bhakambona na bhashangele sana. Petro akabhagudamisya kibhokho kimyakimya ni kubhajobhela jinsi Bwana kyaambosili mu ligereza. Akajobha,
17 Bitrus kuwa ya yi masu hannu yana, masu alama su yi shuru. Sai ya gaya masu labarin yadda Ubangiji ya kubutar da shi daga kurkukun. Ya ce, “Ku gaya wa Yakubu da dukan 'yan'uwa abin da ya faru.” Sai ya bar su, ya tafi wani wuri.
“Bhajulishayi mambo agha Yakobo ni bhalongo munu.” Kisha akabhoka akalota sehemu jhenge.
18 Sa'anda gari ya waye ba karamar hargowa ce ta tashi a cikin sojojin ba, game da abin da ya faru da Bitrus.
Pamusi, kwahjele ni huzuni mbaha kati jha askari, kuhusiana ni kyakitokili kwa Petro.
19 Bayan da Hiridus ya neme shi kuma bai same shi ba, sai ya tambayi masu tsaron kuma ya bada umarni a kashe su. Sai ya gangara daga Yahudiya zuwa Kaisariya ya yi zamansa a can.
Baada jha Herode kundonda na ambwene lepi akabhakota bhalinzi ni kuamuru bhakonibhwayi. Akalota kuhoma Uyahudi mpaka Kaisaria ni kutama okhu.
20 Yanzu kuwa Hiridus ya yi fushi sosai da mutanen Taya da Sidon. Suka tafi wurinsa tare. Suka roki Bilastasa, mataimakin sarkin, ya taimake su. Sai suka nemi sasantawa don suna samun abinci daga kasarsa ne.
Herode ajhele ni ligoga juu jha bhanu bha Tiro ni Sidoni. Bhakalota kwa pamonga kwa muene. Bhakejha ni urafiki ni Blasto msaidizi ghwa mfalme, ili abhasaidilayi. Kisha bhakasoka amani, kwa ndabha nchi jha mfalme.
21 A ranan da aka kayyade, Hirudus ya sha damara da kayan saurata kuma ya zauna akan kursiyi; ya yi masu jawabi.
Ligono lya kusudibhu Herode afwalili maguanda gha kifalme ni kutama pa kiti kya muene kya kifalme, ni kubhahutubila.
22 Mutanen suka yi ihu, “Wannan muryar allahce, ba ta mutum ba!”
Bhanu bhakapiga maghuegho, “Ejhe ndo sauti jha K'yara wala sio sauti jha mwanadamu.”
23 Nan take mala'ika Ubangiji ya buge shi don bai ba Allah daukaka ba, nan take tsutsotsi suka cinye shi har ya mutu.
Mara ghafla Malaika akan'tobha kwa ndabha ampelililepi K'yara utukufu; alelibhu ni chango na afuili.
24 Maganar Allah ta yadu tana ta ribabbanya.
Lakini lilobhi lya k'yara likakhola ni kusambala.
25 Bayan Barnaba da Shawulu sun gama aikin su a Urushalima. Suna dawowa, suka zo tare da Yahaya wanda sunan mahaifinsa Markus ne. [Barnaba da Shawulu suka koma Urushalima.]
Baada jha Barnaba ni Sauli kukamilisya huduma jha bhene bhakabhoka pala bhakakerebhuka Yerusalemu, bhakan'tola ni Yohana ambajhe lilina lya kuhogoleka ndo Marko

< Ayyukan Manzanni 12 >