< 1 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus, Sila, da Timoti zuwa ga Ikilisiyar Tassalonikawa cikin Allah Uba da Ubangiji Yesu Almasihu. Alheri da Salama su kasance a gare ku.
Kadura usuro ahira a Bulus, Silas, nanTimoti, uhana ahira anu tarsa Asere Utasalonikawa anyimo a ugomo Asere acoo nan Yeso vana ume me. Caa masaa nan iriba irum idii ishi me.
2 Kullum muna bada godiya ga Allah domin ku dukka, kamar yadda muke ambaton ku a addu'o'in mu.
Ti zini iriba irum kode uya uyui ahira Ugomo Asere barki vat ushi, anyimo abiringira biru.
3 Muna tunawa da ku ba fasawa a gaban Allahn mu da Ubanmu kuma ayyukanku na bangaskiya, da kauna. Da hakurin bege na abinda ke gaba cikin Ubangijinmu Yesu Almasihu.
Ti ringizi in katuma ka riri kashi me aje Ugomo Asere acoo, sarki umarsa, katuma ku nyara unihenu, muriba mu sheu, barki uhana anaje anyimo a Yeso vanaa Ugomo Asere.
4 'Yan'uwa kaunatattu na Allah, Mun san kiran ku,
Ti rusa haru andesa wa raani anyimo iriba i Ugomo Asere wani, ma zauka shi.
5 yadda bishararmu ta zo gare ku ba ta magana kadai ba, amma da iko, ta wurin Ruhu Mai Tsarki, haka kuma tawurin tabbatarwa. Ta haka kuma, kun san irin mutanen da muke acikin ku kuma domin ku.
Barki tize ti Ugomo Asere taa e usuro anikira nibibe biriri nan uhem uni. I kuri usuro usasana wa anu sa taa zi anyimo ashi me.
6 Kun zama masu koyi da mu da kuma Ubangiji, kamar yadda kuka karbi kalmar cikin tsanani mai yawa da murna tawurin Ruhu Mai Tsaki.
Ya cukuno anu manza uru nan Ugomo Asere, gusi uzina me sa ya kabi tize ti Ugomo Asere me, anyimo ijasi nan iriba irum anyimo bibe biriri bi Ugomo Asere.
7 Sakamakon haka, kuka zama abin misali ga dukkan wadanda ke Makidoniya da na Akaya wadanda suka bada gaskiya.
Barki ani me, ya cukuno anu u'inso aje, daki Umakidoniya nan Ukaya cas ba.
8 Gama daga gare kune maganar Allah ta bazu ko ina, ba kuwa Makidoniya da Akaya kadai ba. A maimako, har ma zuwa ko ina bangaskiyarku cikin Allah ta kai. Don haka, bama bukatar muce maku komai.
Usuro ushi me uni tize ti Ugomo Aseretaa samirka, daki Umakidoniya nan Ukaya cas ba. Uwito ace ashi me anyimo atize ta Asere ta hana piit.
9 Domin su da kansu suna bada labarin irin zuwan mu gare ku. Suna fadin yadda kuka juyo ga Allah daga bautar gumaka don ku bautawa Allah mai rai.
We ina ce awe me waa bezi usasana iriba iru anyimo ashi me. wa buki uzina uwito ace ashi me ahira Ugomo Asere, ya ceki utarsa umakiri barki itarsi Ugomo Asere.
10 Suna bayyana cewa kuna jiran bayyanar Dansa daga sama, wanda ya tasar daga matattu. Wannan shine Yesu, wanda ya 'yantad da mu daga fushi mai zuwa.
Wa buka i zinnu ube uze uvanaa Asere Yeso sa madi ze usuro asessere, de be sa maa hiri usuro iwono ka'inde, de be sa maa nyan duru nikara usuro anyimo iriba iburi i ugomo Asere.

< 1 Tessalonikawa 1 >