< 2 Tessalonikawa 2 >

1 Yanzu game da zuwan Ubangijinmu Yesu Almasihu da taruwarmu domin kasancewa tare da shi; muna rokonku yan'uwa,
abanga u'aye yvana ugomo Asere aru Yeso tidi arumo ticukuno nigome nan me. Ti tira shi tari nihem.
2 kada kuyi saurin damuwa ko ku gigice saboda wani ruhu ko kuma sako ko kuma wasika da ta yi kamar daga wurin mu, da ke cewa ranar zuwan Ubangiji ta rigaya ta zo.
i wuzi dibe-dibe ukunna u biya iriba ishi, nani barki bibe, nani barki kadura, nani barki unyettike sa ta tu burko shi ni, agi uwui ugomo Asere wa nu aye.
3 Kada wani ya yaudare ku ta kowace hanya. Domin wannan rana baza ta zo ba sai fandarewar nan ta zo kuma an bayyana mutumin tawayen nan wato dan hallaka.
uye ma rangizi shi a ure una ba. Uwui ugino me uda uye me ba, se urizo unu ugbas ugino me wa aye, nan unu zutu kunna utize ti gino me asuso me amasaa.
4 Wannan shi ne wanda ya ke gaba, yana kuma daukaka kansa fiye da duk abin da ake kira Allah ko kuma ake bautawa. Sakamakon haka yana zama a kursiyin Allah har ma yana cewa shine Allah.
mani unu uge me sa gasi me kadure, nan nu yeze ubigiri bimeme unu gasi me imum i ugomo Asere. Barki anime ma ciki anyimo ahira u ciki ugomo Asere, ma inso nice nimeme rep nan ugomo Asere.
5 Baku tuna ba lokacin da nake tare daku na gaya maku wadannan abubuwa?
perke nin uganiya sa mazi nigome nan shi, ma buki shi timumum tige me?
6 Yanzu kun san abinda ke tsaida shi, domin a bayyana shi a lokacin da ya dace.
rusa nin imum besa i kartizi me u'aye ma nyara ma e uganiya sa wa wuna.
7 Ko yanzu asirin take shari'a ya na aiki, sai dai a kwai wanda ke tsaida shi yanzu har sai an dauke shi.
mu zatu ukunna ugino wa nu tuba katuma, uye mani ma kartizi me ana me se ceki nibaba.
8 Sa'anan za'a bayyana dan tawayen, wanda Ubangiji Yesu zai hallaka shi da numfashin bakinsa. Ubangiji zai mayar da shi ba kome ba ta wurin bayyanuwar zuwansa.
me anu zatu ukunna (ugbas) adu ku suso we, ande be sa Yeso vana Asere madi hu we in bivai ba nyo ameme. Ugomo Asere madi kruzo ire imu unu aye umeme.
9 Mai tawayen nan kuwa, zai zo ne bisa ga aikin shaidan da dukan iko, alamu, da al'ajiban karya,
gbas ugino me madi e in timumum ti nun uburi uginome, madi bezi timum ti ma cico.
10 da kuma dukan yaudara ta rashin adalci. Wadannan abubuwa za su zama ga wadanda suke hallaka, saboda ba su karbi kaunar gaskiya ba domin su sami ceto.
ma hunguko muriba nan uzatu alau. Ti mumum ti geme ti di cukuno sa wa zini ucorzuno, barki daki wā kabi uhem ukadundure ba bati wa kem ubura.
11 Saboda wannan dalilin Allah ya aiko masu da sabani, saboda su yarda da karya.
anime, ugomo Asere madi tuburko we uzatu urusa bati wa hem in tize ti macico.
12 Sakamakon shine dukkan su za'a yi masu shari'a, wato wadanda ba su yarda da gaskiya ba suna kuma jin dadin rashin adalci.
me une uni, adi kurzo konde vi imum me sa ma wuzi, an de be sa wa game kadure wa zauka ukunna urunta uwuza utimum ti buri.
13 Amma muna masu godiya kulluyaumin ga Allah domin ku, yan'uwa wadanda Ubangiji yake kauna. Ubangiji ya zabe ku a matsayin yayan fari don ceto cikin tsarkakewar Ruhu da gaskatawa da gaskiya.
in anime ti nyinza ugomo Asere iriba irum iru, barki shi, ugomo Asere ma hem in shi, ma zauka ya cukuno bisana bi utuba, ya kem ubura nan ukpico ubibe biriri ya kuri ya kaba ka dundure.
14 Wannan shine abinda ya kira ku gare shi ta wurin bishararmu domin ku sami daukakar Ubangijinmu Yesu Almasihu.
Asere maa titi shi usuro uka dura karu sa ma nya duru bati ikem ninonzo ni Yeso vana ugomo Asere.
15 Saboda haka yan'uwa, ku tsaya da gaske. Ku rike al'adun da aka koya maku, ko ta kalma ko kuma ta wasikarmu.
anime nihenu, tonnno nin nikara, kuri i inta nin tize ta Asere me sa taa dunguri shi, nani anyimo uboo in na nyo nani unyettike utakarda.
16 Yanzu bari Ubangiji Yesu Almasihu da kansa, da Allah Ubanmu wanda ya kaunace mu ya ba mu madawwamiyar ta'aziya da gabagadi mai kyau domin gaba ta wurin alheri, (aiōnios g166)
cukuno Yeso vana ugomo Asere wan ugomo Asere desa ma hem in haru, ma kuri ma nyan duru iriba ishew, nan unya uru u'inso iriba iriri barki iriba neze imeme. (aiōnios g166)
17 ya ta'azantar da ku ya kuma gina zuciyarku cikin kowane aiki mai kyau da kalma.
nya shi nati muriba, makuri ma nya shi nikara ni muriba ahira uwuza katuma ka huma.

< 2 Tessalonikawa 2 >