< 1 Korintiyawa 10 >
1 Ina son ku sani, 'yan'uwa, cewa ubaninmu duka suna karkashin gajimarai kuma sun bi ta cikin teku.
Bhamula bhasu na bhayala bhasu enenda mumenye jinu kutya, bhalata bheswe bhaliga bhali emwalo ye elile na bhona nibhalabha munyanja.
2 Dukansu an yi masu baftisma cikin gajimarai da kuma teku,
Nibhabhatijibhwa bhabhe bha Musa munda ye elile na munda ya inyanja,
3 kuma dukansu sun ci abincin ruhaniya iri daya.
ka bhona bhaliye ebhilyo bhiliya ebhyo omwoyo.
4 Dukansu sun sha abin sha na ruhaniya iri daya. Gama sun sha daga wani dutsen ruhaniya da ya bisu, kuma wannan dutsen Almasihu ne.
Ka bhona bhanyweye amanji galiya ago omwoyo. Kulwokubha bhanyweye okusoka kwitale elyo omwoyo linu lyabhalubhaga, na litale elyo lyaliga lili Kristo.
5 Amma Ubangiji bai ji dadin yawancinsu ba, saboda haka gawawakin su suka bazu a jeji.
Nawe Nyamuanga atakondelesibhwe nabhafu, ne emitumbi jebhwe jalalile ibhara.
6 Wadan nan al'amura, an rubuta mana su domin muyi koyi da su, kada mu yi sha'awar miyagun ayyuka kamar yadda suka yi.
Mbe ago gona galiga gali bhijejekanyo kwiswe, koleleki eswe chasiga kubha bhanu bha inamba yokwenda amabhibhi lwakutyo abhene bhakolele.
7 Kada ku zama masu bautar gumaka kamar yadda wadansun su suka yi. Wannan kamar yadda aka rubuta ne, “Mutanen sukan zauna su ci su sha kuma su tashi suyi wasa.”
Mwasiga okulamya ebhisusano, lwa kutyo abhandi bhaliga bhali. Jinu jili lwakutyo jandikilwe, “Abhanu bheyanjile ansi nibhalya no okunywa, nibhemelegulu okubhina na inamba yo obhusiani.”
8 Kada mu shiga zina da faskanci kamar yadda yawancin su suka yi, a rana guda mutane dubu ashirin da uku suka mutu.
Chitakola obhusiani lwa abhandi kutyo bhakolele. Lunaku lumwi abhanu bhiumbi makumi gabhili na bhasatu nibhafwa kulwa injuno eyo.
9 Kada mu gwada Almasihu kamar yadda yawancinsu suka yi, macizai suka yi ta kashe su.
Chasiga okumusaka Kristo, lwa abhandi kutyo bhakolele nibhanyamulwa na jinjoka.
10 kada kuma ku zama masu gunaguni kamar yadda suka yi, suka yi ta mutuwa a hannun malaikan mutuwa.
Ka ona mwasiga okulukuma, lwakutyo abhandi ona bhalukumile nibhanyamulwa na malaika wo olufu.
11 Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn )
Mbe amagambo lwago gakolekene lwe ebhijejekanyo kwiswe. Nigandikwa koleleki gachionye - bhanu chakingiwe na jinsiku jobhutelo. (aiōn )
12 Saboda haka, bari duk wanda yake tunanin shi tsayyaye ne, to yayi hattara kada ya fadi.
Kulwejo bhuli munu unu kelola ati emeleguyu emenye asiga kugwa.
13 Babu gwajin da ya same ku wanda ba a saba da shi ba cikin dukan mutane. A maimako, Allah mai aminci ne. Da ba zaya bari ku jarabtu ba fiye da iyawarku. Tare da gwajin zai tanadar da hanyar fita, domin ku iya jurewa.
Litaliwo esakwa linu lyabhabhwene lili egenyi ku bhana bhanu. Nawe Nyamuanga nimulengelesi. Atabhasiga mukasakwa okutambuka indengo yemwe. Amwi na lisakwa elyo, omwene alibholesha omulyango gwo okutulamo, koleleki mubhone okwikomesha.
14 Saboda haka ya kaunatattu na, ku guji bautar gumaka.
Kulwejo, bhendwa bhani, mulibhilime lilamya lye ebhisusano.
15 Ina magana da ku kamar masu zurfin tunani, domin ku auna abin da ni ke fadi.
Enaika nemwe lwa abhanu bho obhwenge, koleleki mulamule ingulu ya linu enaika.
16 Kokon albarka da muke sa wa albarka, ba tarayya bane cikin jinin Almasihu? Gurasa da muke karyawa ba tarayya bane cikin jikin Almasihu?
Echikombe cha libhando chinu echibheleleka, bhutali ubhwikofyanya bhwa amanyinga ga Kristo? Omukate guliya echibhegaga, bhutali obhumwi bhwo omubhili gwa Kristo?
17 Domin akwai gurasa guda, mu da muke dayawa jiki daya ne. Dukanmu munci daga gurasa daya ne.
Kulwokubha omukate ni gumwi, eswe abhafu chili mubhili gumwi. Eswe bhona echilamila mukate gumwi chili amwi.
18 Dubi mutanen Isra'ila: ba wadanda ke cin hadayu ke da rabo a bagadi ba?
Mulole abhanu bha Israeli: Enibhusha, bhanu bhona abhalya echitambo bhatali amwi kubhigabhilo?
19 Me nake cewa? gunki wani abu ne? Ko kuma abincin da aka mika wa gunki hadaya wani abu ne?
Mbe enaika chinuki? Ati echisusano ni chinu chinu chikobhele? Amo ebhilyo bhinu bhisosibhwe kubhisusano ni chinu chinu chikobhele?
20 Amma ina magana game da abubuwan da al'ummai suke hadaya, suna wa aljannu ne hadaya ba Allah ba. Ba na son kuyi tarayya da al'janu!
Nawe enaikilila ingulu ye ebhinu bhinu abhasosha Abhanyamaanga bhili bhiyanwa, lwakutyo abhasosha ebhinu ebhyo kumasambwa ntikwo mu Nyamuanga. Anye nitakwenda emwe mugwatane na amasambwa!
21 Ba zaku sha daga kokon Ubangiji ku kuma sha na Al'janu ba, ba za kuyi zumunta a teburin Ubangiji ku yi a na Al'janu ba.
Mutakutula okunywela echikombe cho Omukama necha amasambwa. Mutakutula okubha no obhumwi kumeja yo Omukama na kumeja ya amasambwa.
22 Ko muna so mu sa Ubangiji kishi ne? Mun fi shi karfi ne?
Ati chitamuyana Omukama libhubha? Echimukila amanaga?
23 “Komai dai dai ne,” amma ba komai ke da amfani ba, “Komai dai dai ne,” amma ba komai ke gina mutane ba.
“Ebhinu bhyona ebhikilisibhwa,” nawe bhitakondele bhyona. “Ebhinu bhyona ebhikilisibhwa,” nawe bring bhyona bhinu ebhyumbaka abhanu.
24 Kada wani ya nemi abinda zaya amfane shi. A maimako, kowa ya nemi abinda zaya amfani makwabcinsa.
Atalio nolwo na umwi unu akalondele amakonde gaye enyele. Okusiga ago, bhuli munu akalondele amakonde agowejabho.
25 Kana iya cin duk abin da ake sayarwa a kasuwa, ba tare da tamboyoyin lamiri ba.
Omutula okulya bhuli chinu chinu echigusibhwa musokoni obhutabhusha-bhusha kwa injuno yo omwoyo.
26 Gama “duniya da duk abin da ke cikin ta na Ubangiji ne.”
Kwo kubha, “echalo ni mali yo Omukama na bhyona bhinu bhilimo.”
27 Idan marar bangaskiya ya gayyace ka cin abinci, kana kuma da niyyar zuwa, ka je ka ci duk abinda aka kawo maka, ba tare da tamboyoyin lamiri ba.
Unu atalimwikilisha akabhakoka kwilya, na mukenda okugenda, mulye chona chona echo kabhayana, mutabhusha amabhusho ago omwoyo.
28 Amma idan wani ya ce maka, “Wannan abinci an yi wa gumaka hadaya da shi ne” To kada ka ci. Wannan za ka yi ne saboda wanda ya shaida maka, da kuma lamiri ( gama duniya da dukan abinda ke cikin ta na Ubangiji ne).
Nawe omunu akabhabhwila ati, “ebhilyo bhinu bhisokene me ebhiyanwa bhya abhapagani,” mutalya. Okubha jinu ejisasa unu abhabhwila kutyo, na kulwa injuno yo omwoyo gwaye.
29 Ba ina nufin lamirin ka ba, amma lamirin wanda ya fada maka. Don me za a hukunta 'yanci na domin lamirin wani?
Anye nitakwaikilila emyoyo jemwe, tali omwoyo gwo oundi uliya. Kulwokubha kubhaki obhwanya bhulamulwe no omwoyo gwo omunu undi?
30 Idan na ci abincin tare da bada godiya, don mi za a zage ni don abin da na bada godiya a kansa?
Labha anye enilya nokusima, kubhaki nifumilwe echinu chinu namalile okuchisima?
31 Saboda haka, ko kana ci ko kana shi, ka yi komai domin daukakar Allah.
Kulwejo, chonachona chinu omulya amo okunywa, amo chonachona chinu omukola, mukole gona kulwa injuno ya likusho lya Nyamuanga.
32 Kada ka zama sanadiyyar tuntube, ga Yahudawa, ko Helenawa, ko ikilisiyar Allah.
Mutaja okuyabhisha Abhayaudi amo Abhayunani, amo likanisa lya Nyamuanga.
33 Na yi kokari in farantawa dukan mutane rai cikin dukan abubuwa. Ba riba nake nema wa kaina ba, amma domin kowa. Na yi wannan ne domin su sami ceto.
Mulegeje lwakutyo anye enilegeja okukondelesha abhanu bhona ku magambo gona. Nitakulonda okwiyendeja anye omwene, tali enendeja abhafu. Enikola ejo kutyo koleleki bhabhone okuchunguka.