< Zefaniya 1 >

1 Domin mai bi da kaɗe-kaɗe. A kan kayan kiɗi masu tsirkiyata. Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
RAB, Yahuda Kralı Amon oğlu Yoşiya zamanında Hizkiya oğlu Amarya oğlu Gedalya oğlu Kuşi oğlu Sefanya'ya şöyle seslendi:
2 “Zan hallaka kome a fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
“Yeryüzünden her şeyi silip süpüreceğim.
3 “Zan hallaka mutane da dabbobi; zan kuma hallaka tsuntsayen sama da kifayen teku, da gumakan da suke sa mugaye su yi tuntuɓe.” “Sa’ad da zan kawar da mutum daga fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
İnsanları, hayvanları, Gökteki kuşları, Denizdeki balıkları, Kötüleri ve onların günah tuzaklarını silip süpüreceğim. Yok edeceğim insanı yeryüzünden.” İşte böyle diyor RAB.
4 “Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda da kuma dukan mazaunan Urushalima. Zan datse raguwar Ba’al daga wannan wuri, da sunayen firistocin gumaka da na marasa sanin Allah,
“Elimi Yahuda ve Yeruşalim'de yaşayanlara karşı uzatacağım. Baal'dan kalan izleri, Putperest din adamlarıyla kâhinlerin adını, Damlardan gök cisimlerine tapınanları, Hem benim adıma, hem de Molek putu adına ant içip tapınanları, Yolumdan dönenleri, Bana yönelmeyenleri, Kılavuzluğumu istemeyenleri buradan yok edeceğim.”
5 waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki don su yi sujada ga rundunar taurari. Waɗanda suka rusuna suka kuma yi rantsuwa da sunan Ubangiji suke kuma rantsuwa da sunan Molek.
6 Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
7 Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
Susun Egemen RAB'bin önünde, Çünkü O'nun günü yaklaştı. RAB bir kurban hazırladı, Konuklarını çağırdı.
8 “A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
“O kurban günü” diyor RAB, “Önderleri, kral oğullarını, Yabancıların geleneklerine uyanları Cezalandıracağım.
9 A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
İlahların tapınaklarını zorbalık ve hileyle dolduran putperestleri O gün cezalandıracağım.
10 “A wannan rana,” in ji Ubangiji, “Za a ji kuka daga Ƙofar Kifi, kururuwa daga Sabon Mazauni, da kuma amo mai ƙarfi daga tuddai.
Diyorum ki, o gün kentin Balık Kapısı'ndan çığlıklar, İkinci Mahalle'den feryatlar Ve tepelerden büyük çatırtılar yükselecek.” İşte böyle diyor RAB.
11 Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa; za a hallaka dukan’yan kasuwanku, dukan waɗanda suke kasuwanci da azurfa za su lalace.
“Kentin aşağı mahallesinde oturanlar, feryat edin. Bütün tüccarlarınız yok olacak, Gümüş ticareti yapanların hepsi mahvolacak.
12 A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’
O gün kandille arayacağım Yeruşalim'in her yanını, İçlerinden, ‘RAB bir şey yapmaz, Ne iyilik eder ne kötülük’ Diyen o rahatına düşkün aymazları cezalandıracağım.
13 Za a washe dukiyarsu, a rurrushe gidajensu. Za su gina gidaje amma ba za su zauna a ciki ba; za su shuka inabi amma ba za su sha ruwansa ba.”
Servetleri yağmalanacak. Viraneye dönecek evleri. Yaptıkları evlerde oturamayacak, Diktikleri bağların şarabını içemeyecekler.”
14 Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa, ta yi kusa kuma tana zuwa da sauri. Ku saurara! Kukan ranar Ubangiji za tă yi zafi, za a ji kururuwan jarumi a can.
RAB'bin büyük günü yaklaştı, Yaklaştı ve çabucak geliyor. Dinleyin, RAB'bin gününde En yiğit asker bile acı acı feryat edecek.
15 Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,
Öfke günü o gün! Acı ve sıkıntı, Yıkım ve felaket, Zifiri karanlık bir gün olacak, Bulutlu, koyu karanlık bir gün.
16 rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi gāba da birane masu mafaka, da kuma kusurwar hasumiyoyi.
Surlu kentlere, köşelerdeki yüksek kulelere karşı Savaş borularının çalındığı, Savaş naralarının atıldığı gündür.
17 “Zan kawo baƙin ciki a kan mutane za su kuma yi tafiya kamar makafi, domin sun yi wa Ubangiji zunubi. Za a zubar da jininsu kamar ƙura kayan cikinsu kuma kamar najasa.
RAB diyor ki, “İnsanları öyle bir felakete uğratacağım ki, Körler gibi, nereye gittiklerini göremeyecekler. Çünkü bana karşı günah işlediler. Su gibi akacak kanları, Bedenleri yerde çürüyecek.”
18 Azurfarsu ko zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Ubangiji.” A cikin zafin kishinsa za a hallaka dukan duniya gama zai kawo ƙarshen dukan mazaunan duniya nan da nan.
RAB'bin öfke gününde, Altınları da gümüşleri de Onları kurtaramayacak. RAB'bin kıskançlık ateşi bütün ülkeyi yakıp yok edecek. RAB ülkede yaşayanların hepsini korkunç bir sona uğratacak.

< Zefaniya 1 >