< Titus 3 >
1 Ka tuna wa mutane su zama masu biyayya ga masu mulki da kuma hukumomi, su zama masu biyayya suna kuma a shirye su yi kowane abin da yake mai kyau,
uvakumbusie kukujisia ku valolelesi nuvutavulua, kukuvitikila nakuva tayale kum'bombo inofu.
2 kada su zama masu ɓata sunan kowa, su zama masu salama da kulawa, su kuma zama masu matuƙar tawali’u ga dukan mutane.
vakumbusie avanhu navangam'bombelaghe umunhu ghwoghwoni uvuvivi, navangavisaghe na mabatu, vavapele inafasi avanhu avange kuvomba inyamulo, nakusona ulujisio kuvanhu vooni.
3 A wani lokaci can baya mu ma wawaye ne, marasa biyayya, aka ruɗe mu, sha’awace-sha’awace da kwaɗayi iri-iri suka daure mu, muka yi zaman ƙiyayya da kishi, aka ƙi mu, mu kuma muka ƙi juna.
ulwakuva najusue tulyale namassaghe gha vusofi naghavugalusi. tulyale muvusofi nakuvombua vasung'ua va noghelua nyinga ni tulikalile muvwifu nuvuhosi. tulyakalisie nakukalalilana.
4 Amma da alheri da kuma ƙaunar Allah Mai Cetonmu suka bayyana,
neke un'siki ghuno ulusungu lwa nguluve umpoki ghwitu nulughano lwake kuvanhu panolulyavonike.
5 sai ya cece mu, ba saboda abubuwan adalcin da muka aikata ba, sai dai saboda jinƙansa. Ya cece mu ta wurin wankan nan na sāke haihuwa da kuma sabuntawan nan ta Ruhu Mai Tsarki,
nalulyale mumaghendele ghwitu gha kyang'ani ghanotuvombile, looli alyatupokile kulusungu lwake. alyatupokile kwakutuvalasia nakuholua vupya nakutendua vupya mwa uMhepo uMwimike.
6 wanda ya zubo mana a yalwace ta wurin Yesu Kiristi Mai Cetonmu,
Unguluve akamulaghe uMhepo Umwimike kuvwinga kukilila uYesu Kilisite umpoki ghwitu.
7 wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios )
akavombile ndikio neke kuti, tungave tuvalilue ikyang'ani kulusungu lwake. tuvisaghe vahangilanisi mukyang'ani vwa vwumi vwa kusila nakusila. (aiōnios )
8 Wannan magana tabbatacciya ce, ina kuma so ka nanata waɗannan abubuwa ƙwarai, domin waɗanda suka dogara ga Allah su himmantu ga aiki mai kyau. Waɗannan abubuwa suna da kyau sosai suna kuma da amfani ga kowane mutum.
iji je mhola jakwitikika. nikuvalonda mughajove muvukangasio agha, neke kuti vala vanovikumwitikila UNguluve vavisaghe nuluvumbulilo muvufumbue mu mbombo inofu sinoakasivikile pamaso ghavo. imbombo isi nofu siliniluvumbulilo kulyusue twevoni.
9 Amma ka guji jayayyar banza da ƙididdigar asali da gardandami da faɗace-faɗace game da Doka, gama ba su da riba kuma aikin banza ne.
pe mulekaghe pikwingila mulukani ulyakipumbafu, ifya fipango, amasindano, amabatu mundaghilo. isio sisila nambe luvumbulilo.
10 Ka gargaɗe mutumin da yake kawo tsattsaguwa sau ɗaya, ka kuma gargaɗe shi sau na biyu. Bayan haka, kada wani abu yă haɗa ka da shi.
mun'kanaghe ghwoghwoni junoisababisia mupalasane kati jinu. pepano kyande muva mumpavile ulwakwanda na kavili.
11 Ka dai san cewa irin mutumin nan ya taurare kuma mai zunubi ne; ya yanke wa kansa hukunci.
kagulagha kuti umunhu ghwandikio ajilekile isila ija kyang'ani napivomba isambi nakukujihigha jujuo.
12 Da zarar na aika Artemas ko Tikikus zuwa wurinka, sai ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka zo wurina a Nikofolis, domin na yanke shawara in ci damina a can.
kyalenikun'sung'a kulyuve urtemi nu tikiko vomba ng'aning'ani ghwise kulyune kuno ku Nikopoli namwile kukukala uns'ikighwa mepo.
13 Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka taimaki Zenas lauyan nan da Afollos a hanyarsu ka kuma tabbata ba su rasa kome ba.
vomba ng'aning'ani un'sung'e u Sena umanyi ghwa ndaghilo nu Apolo kisila kupungukivua nikinu.
14 Dole mutanenmu su koyi ba da kansu ga aikata abin da yake nagari, domin su iya biyan bukatunsu na yau da kullum kada kuma su yi rayuwar marar amfani.
avanhu vitu lughanile pimanyila kutighana mu imbombo inofu sinosikola amanogheluo neke kuti navangisaghe kuva navihola imeke.
15 Dukan waɗanda suke tare da ni suna gaishe ka. Ka gaggai mini da masoyanmu, masu bangaskiya. Alheri yă kasance tare da ku duka.
vooni vano valipalikimo nune nikuvahungila. vahungilaghe vala vanovatughanile mu lwitiluvisaghe numue mweni.