< Titus 2 >
1 Dole ka koyar da abin da yake bisa sahihiyar koyarwa.
Neke uve ghajove ghala ghanoghilutana na njovele ja kwitikila.
2 Ka koya wa tsofaffin maza su kasance masu sauƙinkai, waɗanda suka cancanci girmamawa, masu kamunkai, sahihai wajen bangaskiya, da ƙauna da kuma jimiri.
Avasehe vavisaghe vanya lujisio, vanovikulolelela vanya luhala vanya lwitiko lunono, mulughano na mulugudo.
3 Haka ma, ka koya wa tsofaffin mata su zama masu bangirma cikin rayuwarsu, ba masu ɓata suna ko masu jarrabar shan giya ba, sai dai su zama masu koyar da abin da yake nagari.
Ene ndiiki navakijuva avagojo vavisaghe namaghendele ghanoghikumwiktika uNguluve valekaghe kuva vadesi. valekaghe kuuva vaghasi.
4 Sa’an nan za su iya su koya wa mata masu ƙuruciya su ƙaunaci mazansu da’ya’yansu,
Vanoghile kuvulanisia sino nofu mulwakuvavunga avakijuuva avajeleela kukuvaghana avaghosi vaave navaana vaave.
5 su kasance da kamunkai da kuma tsarki, masu aiki a gida, masu kirki da kuma masu biyayya ga mazansu, don kada wani yă rena maganar Allah.
Vanoghiile kukuvavulanisia kuva vakola. vagholofu, valolelesi vanofu vamakaja ghaave, navitiki kuvaghosi vaavo. luvavaghile kuvomba imbombo isi neke kuti iliso lwa Nguluve nalingabenapulwaghe.
6 Haka kuma, ka ƙarfafa samari su zama masu kamunkai.
Enendiiki, muvakangasiaghe inumbula avasoleka vavisaghe vanyakulolelela.
7 Cikin kowane abu ka zama musu misali mai kyau ta wurin aikata abin da yake nagari. A cikin koyarwarka ka nuna mutunci da ƙwazo
musila soni muvisaghe kuhwani mum'bombo inofu; napanomuvulanisia muhufyaghe uvwakyang'ani nuvunywilifu.
8 da kuma sahihanci cikin maganar da ba za a iya kushewa ba, domin masu gāba da kai su ji kunya, su kuma rasa wani mugun abin da za su faɗa game da mu.
jovagha imhola isinya vwumi, neke kuti ghwoghwoni junoisigha ajejesivwuaghe lwakuva asila livivi ilyakujova mulyusue.
9 Ka koya wa bayi su yi wa iyayengijinsu biyayya cikin kowane abu, su yi ƙoƙari su gamshe su, kada su mayar musu da magana,
avasung'ua navitiki avatwa vaavo kwa kila munhu. vaghanile kukuvahovosia kange valekaghe kudaling'ana navo. navanoghile kulyasa. pepano
10 kada kuma su yi musu sata, sai dai su nuna za a iya amince da su sosai, don ta kowace hanya su sa koyarwa game da Allah Mai Cetonmu ta zama abin ɗaukan hankali.
vanoghiile kusona ulwitiko lunono lwoni neke kuti musila sooni mujovaghe imbulanisio situ kuhusu uNguluve umpoki ghwitu.
11 Gama alherin Allah mai kawo ceto ya bayyana ga dukan mutane.
ulwakuva ulusungu lwa Nguluve jihufisie ku vanhu vooni. luhuvisie kukana isiyo sino nasa Nguluve nulunoghelua lwa isi.
12 Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn )
lutukuvulanisia kukukala kwa kulolelela, nikyang'ani, namusila sino sa Nguluve mun'siki ughu. (aiōn )
13 yayinda muke sauraron begenmu mai albarka bayyanuwar ɗaukakar Allahnmu mai girma da kuma Mai Cetonmu, Yesu Kiristi,
Un'siki ghunotuhuvila kukwupila uluhuvisio lwitu ulunya uluvoneke lwa vwimike vwa Nguluve ghwitu um'baha numpoki ghwitu uYesu Kilisite.
14 wanda ya ba da kansa dominmu don yă fanshe mu daga dukan mugunta yă kuma tsarkake wa kansa mutanen da suke nasa, waɗanda suke marmarin yin abin da yake nagari.
UYesu alitavwile uvwumi vwake jujuo kuti neke atupoke kuhuma muvuhosi nakutuvalasia, kwaajili jaake avanhu vanovinoghua kuvomba imbombo vunofu.
15 Waɗannan kam, su ne abubuwan da ya kamata ka koyar, ka ƙarfafa ka kuma tsawata da dukan iko. Kada ka yarda wani yă rena ka.
Ughajove nakukughaghinia agha. dalikila kuvutavulua vwoni nungitikaghe umunhu ghwoghwoni kukubenapula.