< Titus 3 >
1 Ka tuna wa mutane su zama masu biyayya ga masu mulki da kuma hukumomi, su zama masu biyayya suna kuma a shirye su yi kowane abin da yake mai kyau,
Vahupilise kuli nera kuva yendisi ni mivuso, kuva zuwa, kuli tukiseza kupanga mitendo milotu.
2 kada su zama masu ɓata sunan kowa, su zama masu salama da kulawa, su kuma zama masu matuƙar tawali’u ga dukan mutane.
Uva hupilise kusa nyefula zumwi, vasiye i nkani, kuzuminina vamwi kuva ni zira zavo, ni kuvonisa chishemo ku vonse vantu.
3 A wani lokaci can baya mu ma wawaye ne, marasa biyayya, aka ruɗe mu, sha’awace-sha’awace da kwaɗayi iri-iri suka daure mu, muka yi zaman ƙiyayya da kishi, aka ƙi mu, mu kuma muka ƙi juna.
Kakuti hamwi naswe kena tuvali ku nahana zilotu ni kusechilira. Tuvali kuchengetwe ni kuva muzitamo ze minyaka isiyana ni ntakazo. Tuvali kuhala muvuvi ni muna. Tuvali ve zitoyo ni kuli toya zumwi ku zumwi.
4 Amma da alheri da kuma ƙaunar Allah Mai Cetonmu suka bayyana,
Kono cwale kushiyama kwe Ireza muhazi wetu ni lato lyakwe kuvantu livavoneki,
5 sai ya cece mu, ba saboda abubuwan adalcin da muka aikata ba, sai dai saboda jinƙansa. Ya cece mu ta wurin wankan nan na sāke haihuwa da kuma sabuntawan nan ta Ruhu Mai Tsarki,
kena ivali che mitendo ya kushiyama itu va pangi, kono kechishemo chakwe kuti ava tu hazi. A vatuhazi che kushajiwa ko kuzalwa chincha ni kusandulwa vuhya cho Luhuho lu Jolola.
6 wanda ya zubo mana a yalwace ta wurin Yesu Kiristi Mai Cetonmu,
Ireza cho vufumu ava chunki Luhuho lu Jolola hentu cha Muhazi Jesu Keresite.
7 wannan fa domin an kuɓutar da mu ne ta wurin alherinsa, don mu zama magāda masu begen ga rai madawwami. (aiōnios )
Ava pangi inchi ili kuti, kuwana kunyemunwa ke chishemo, katu wole kuva vayoli ve sepo yo vuhalo vusa mani. (aiōnios )
8 Wannan magana tabbatacciya ce, ina kuma so ka nanata waɗannan abubuwa ƙwarai, domin waɗanda suka dogara ga Allah su himmantu ga aiki mai kyau. Waɗannan abubuwa suna da kyau sosai suna kuma da amfani ga kowane mutum.
Iri ñusa lisepahala luli. Nisaka kuti u wambe cha vundume kuamana nezi zintu, iri kuti avo va sepete Ireza vave ne sepo hami tendo mirotu yava viki havusu bwavo. Inzi zintu zi lotu ni kuvozekeza ku vonse vantu.
9 Amma ka guji jayayyar banza da ƙididdigar asali da gardandami da faɗace-faɗace game da Doka, gama ba su da riba kuma aikin banza ne.
Kono usiye inkani zo vuholo ni masika ni kukanana ni kuzeka kuamana ni mulao. Izo zintu kazina intuso mi kakwina chizi vozekeza.
10 Ka gargaɗe mutumin da yake kawo tsattsaguwa sau ɗaya, ka kuma gargaɗe shi sau na biyu. Bayan haka, kada wani abu yă haɗa ka da shi.
Ukanine yense yo leta i kauhano mukati kenu, kuzwa ha yonke kamba zo vere inkalimero,
11 Ka dai san cewa irin mutumin nan ya taurare kuma mai zunubi ne; ya yanke wa kansa hukunci.
mi wizive kuti uzo yenke chava sanduki kwi nzira i shiyeme mi u panga chivi ni kuli atula iye mwine.
12 Da zarar na aika Artemas ko Tikikus zuwa wurinka, sai ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka zo wurina a Nikofolis, domin na yanke shawara in ci damina a can.
Hani tuma Atemasi kamba Tayichisi kwenu, uhwere ni kwiza kwangu kwa Nikopolisi, uko kuni vali keteri kuke kala hamaliha.
13 Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka taimaki Zenas lauyan nan da Afollos a hanyarsu ka kuma tabbata ba su rasa kome ba.
U hwere ni ku tuma Zenasi, i chaziva mu mulao, ni Apolosi, cho mukwa ukuta kuti kanji vavuli chimwi.
14 Dole mutanenmu su koyi ba da kansu ga aikata abin da yake nagari, domin su iya biyan bukatunsu na yau da kullum kada kuma su yi rayuwar marar amfani.
Vantu ventu vaswanera kulituta kuva muzintu ze mitendo milotu isaka zintu haho iri kuti kanji ve kali nivasena misero.
15 Dukan waɗanda suke tare da ni suna gaishe ka. Ka gaggai mini da masoyanmu, masu bangaskiya. Alheri yă kasance tare da ku duka.
Vonse avo vena name vaku lumerisa. Ulumerise avo va tusaka mwi tumero. Chishemo chive nanwe mwenze.