< Filemon 1 >

1 Bulus, ɗan kurkuku saboda Kiristi Yesu, da kuma Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga Filemon ƙaunataccen abokinmu da kuma abokin aikinmu,
Paulusi, muhikana wa Jesu kereste, ni mukulwe Timoteya ni Filimoni, mulikanetu yo sakiwa, mi ye tuseveza naye,
2 zuwa kuma ga Affiya’yar’uwarmu, zuwa kuma ga Arkiffus abokin famarmu, da zuwa kuma ga ikkilisiyar da take taruwa a gidanka.
ni Alufeya nchizyetu, ni Alukipusi i sole kuninetu, ni ku nkeleke i kopanela munzubo yako.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Chisemo chi ve kwenu ni nkozo kuzwila kwe Reeza Isheetu ni Jesu Kereste Simwine wetu.
4 Kullum nakan gode wa Allahna sa’ad da nake tuna da kai cikin addu’o’ina,
Ime i nako ni nako ni litumela kwe Ireeza wangu. Ni mi sumpa mwi ntapelo zangu.
5 domin ina jin labari bangaskiyarka cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunarka da kake yi saboda dukan tsarkaka.
Ni va zuwi ze lato ni chisemo chi mwina na cho kuzwila kwa Jesu Nfumwetu ni kwavo vonse va zumine.
6 Ina addu’a ka zama mai ƙwazo cikin shaida bangaskiyarka, domin ka sami cikakken fahimta ta kowane abin da yake nagarin da muke da shi cikin Kiristi.
Ni lapela kuti chi likani che ntumelo yenu chive chi kolete che nzivo ya zintu zonse zilotu nzina kwetu cha Jesu Kereste.
7 Ƙaunarka ta sa ni farin ciki ƙwarai ta kuma ƙarfafa ni, domin kai, ɗan’uwa, ka wartsake zukatan tsarkaka.
Cho kuti nive ni kusanga ni kwombwa- ombwa che lato lyenu, vakeni che nkulo za varumeli zi pumulele kwenu, vaa kwangu.
8 Saboda haka, ko da yake cikin Kiristi ina iya yin ƙarfin hali in umarce ka ka yi abin da ya kamata,
Nihaike, nihakuvavulyo ni na ziho cha Kereste ku milaya kutenda zi muswanela kutenda.
9 duk da haka ina roƙonka saboda ƙauna, na fi so in roƙe ka, ni Bulus tsoho, a yanzu kuma ga ni ɗan sarƙa saboda Kiristi Yesu.
Vakeni che lato, ni kumbila kwenu - niha kuvavulyo I me, Paulusi, mukulu-kwame linu yo suminwe cha Jesu Kereste.
10 Ina roƙonka saboda ɗana Onesimus, wanda ya zama ɗana yayinda nake cikin sarƙoƙi.
Ni mikumbila kuamana ni mwaanangu Onesimusi, u zo ye ni vapepi ne ni suminwe.
11 Dā kam, ba shi da amfani a gare ka, amma yanzu ya zama da amfani a gare ka da kuma gare ni.
kakuti inako imwi kana a vena intuso kwenu, kono hanu chena intuso kutuvonse kwenu ni kwangu,
12 Ina aike shi yă koma gare ka, shi da yake zuciyata.
Ni vamutumini kwenu hape, iye yeli inkulo yangu.
13 Na so in riƙe shi a wurina a madadinka domin yă taimake ni yayinda nake cikin sarƙoƙi saboda bishara.
Ni lakaza kuti ne ni vamuviki kunu kwangu, chokuti a ni na mumawenge chevaka lye nzwi.
14 Sai dai ban so in yi kome ban da yardarka ba, domin kowane alherin da za ka yi, yă fito daga zuciyarka, ba na tilas ba.
Kono kena ni vasaki kutenda chimwi ni chimwi kusena maikuto enu. Zile anisaka inkezo zenu zilutu kuzwa kusalukite kono cha maikuto malutu.
15 Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios g166)
Kono chovulyo a va kauhanywa kwenu chenako zana, chokuti muwole kumuvoza hape kuyakwile. (aiōnios g166)
16 ba kamar bawa kuma ba, sai dai fiye da bawa, a matsayin ƙaunataccen ɗan’uwa. Shi ƙaunatacce ne sosai a gare ni amma a gare ka ya ma fi zama ƙaunatacce, kamar mutum da kuma kamar ɗan’uwa a cikin Ubangiji.
Kete na ve muhikana hape, kono yo hita muhikana, muukwaangu yo sakahala. Yo sakahala sihulu kwangu, ni ahulu kwako, konse ni mwinyama ni kwa Simwine.
17 Saboda haka in ka ɗauke ni a kan ni abokin tarayya ne, sai ka marabce shi kamar yadda za ka marabce ni.
Cwale hova name sina umukwangu, u mwamuhele mweti njime.
18 In ya yi maka wani laifi ko kuma yana riƙe maka wani bashi, sai ka mai da shi a kaina.
Niheva a va kuchiti vuvi kapa a va koloti chimwi kwako, u chilihise kwangu
19 Ni, Bulus, nake rubuta wannan da hannuna. Zan biya ka, kada ma a yi zancen ranka da kake riƙe mini bashi.
Ime, Paulusi, ni ñola izi che yanza lyangu: Ka ni kulihe hape. Isinyi ku ni wambila kuti mu ni kolota inwe muvene.
20 Ina fata, ɗan’uwa, zan sami amfani daga gare ka cikin Ubangiji; ka wartsake zuciyata cikin Kiristi.
Ee Muukwaangu, ni pange che chisemo ku Siimwine; he impumulo mwinkulo yangu cha Kresite.
21 Da tabbacin biyayyarka, ina rubuta maka, da sanin za ka yi fiye da abin da na ce.
Isepo kuamana ni ikute lyako, Ni kuñolela. Nii zi kuti kaupange mane kuhitilila mo ni kumbilila.
22 Abu guda ya rage, ka shirya mini masauƙi, domin ina bege za a mayar da ni gare ku albarkacin addu’o’inku.
Chenako i swana, ni lukiseze inzuvo ya beene, Aho ni na insepo kuti che ntapelo zenu ka nihewe kwenu hape.
23 Efafaras, abokin tarayyata a kurkuku cikin Kiristi Yesu, yana gaishe ka.
Epafrasi, mukwangu mwintolongo cha Jesu Kresite, u milumelisa.
24 Haka kuma Markus, Aristarkus, Demas da kuma Luka, abokan aikina.
Ni Mareka, ni Aristarko, Damasi, ni Luka, va likani vangu kumusevezi.
25 Alherin Ubangiji Yesu Kiristi yă kasance da ruhunku.
Chisemo cha Simwine wetu Jesu Kresite chive ni luhuho lwenu. Amen.

< Filemon 1 >