< Titus 2 >
1 Dole ka koyar da abin da yake bisa sahihiyar koyarwa.
La meu, dike daten kangen ker bilenkere.
2 Ka koya wa tsofaffin maza su kasance masu sauƙinkai, waɗanda suka cancanci girmamawa, masu kamunkai, sahihai wajen bangaskiya, da ƙauna da kuma jimiri.
Tam celeb bayilobbebo ayilam nob taka duwek, nubo nyumom durcireu, nubo ki dume neere keneu. nubo ki bi kwan mor bilenkere, mor cuika kange birom ner.
3 Haka ma, ka koya wa tsofaffin mata su zama masu bangirma cikin rayuwarsu, ba masu ɓata suna ko masu jarrabar shan giya ba, sai dai su zama masu koyar da abin da yake nagari.
Ki nure win, merang natub celebo nen a tam dor ciro ki duika, kebo nod cuwarumeb, ci a yilam nob merangka dike yoryoreu.
4 Sa’an nan za su iya su koya wa mata masu ƙuruciya su ƙaunaci mazansu da’ya’yansu,
Na ci merang natubo biduwar tinimbo nen a cin na barob ciyebo, na cui bibeyo lociu,
5 su kasance da kamunkai da kuma tsarki, masu aiki a gida, masu kirki da kuma masu biyayya ga mazansu, don kada wani yă rena maganar Allah.
A yilam nubo ki dumeu ne nen cakcak nob taka luwe bo keni na yilam nob cukka dorek nabarob ciye nin, kati yilo ker kwamaro fiya kurom.
6 Haka kuma, ka ƙarfafa samari su zama masu kamunkai.
Ki nure co ne bayulobo bi duwar tinimbo bi kwar kwan nerer cia mananger ki dumeneri ken.
7 Cikin kowane abu ka zama musu misali mai kyau ta wurin aikata abin da yake nagari. A cikin koyarwarka ka nuna mutunci da ƙwazo
Ki nure gwam yoken dor mwero na diker merangka nangen do yor yoreu, mor merangka mwekko nug cnong ka bwik kange kanga duika.
8 da kuma sahihanci cikin maganar da ba za a iya kushewa ba, domin masu gāba da kai su ji kunya, su kuma rasa wani mugun abin da za su faɗa game da mu.
Ni tomangeu dong dong man ki kurom, na wo kwenang mwen ten tiyeri na nuwa kwenduwe. wori ci man ki dike bwira bwira, a tok ti dor bereu.
9 Ka koya wa bayi su yi wa iyayengijinsu biyayya cikin kowane abu, su yi ƙoƙari su gamshe su, kada su mayar musu da magana,
Merang cangabomin ciya ne teluwe cibomin dur mor dike gwam, na fo cimen ner la a kwobkanka de kange ci.
10 kada kuma su yi musu sata, sai dai su nuna za a iya amince da su sosai, don ta kowace hanya su sa koyarwa game da Allah Mai Cetonmu ta zama abin ɗaukan hankali.
A kure kui cinen La nyeu ci a nung bilenkero ken ciyero gwam, na ci ma merangka beko dor kwama nii wo fulobeu Yuwelka ti kuek, mordikero gwam.
11 Gama alherin Allah mai kawo ceto ya bayyana ga dukan mutane.
Na luma kwama kon cerkangu na ceu nubo gwam.
12 Yana koya mana mu ce, “A’a” ga rashin tsoron Allah da kuma sha’awace-sha’awacen duniya, mu kuma yi rayuwa ta kamunkai, ta adalci da kuma ta tsoron Allah a cikin wannan zamani, (aiōn )
Kimerang binere nabo ko nagen do bwirko kange dilanka duweko dor bitinereu, nabo yi yim ta ka duwen, ti dong dong, kange yim wucakem mor kaltiyowo. (aiōn )
13 yayinda muke sauraron begenmu mai albarka bayyanuwar ɗaukakar Allahnmu mai girma da kuma Mai Cetonmu, Yesu Kiristi,
Kambo ba yome kab na bo yo bibuyer yim yo neeri beu bou ka duktangka kwama beko kange ni fulobe Yeecu kiriti.
14 wanda ya ba da kansa dominmu don yă fanshe mu daga dukan mugunta yă kuma tsarkake wa kansa mutanen da suke nasa, waɗanda suke marmarin yin abin da yake nagari.
Yeecu ne cer na bo fiya fanka bo ki bwini bwanka wer funeu, na bo yilam nubo wucake, wo ceu, nubo ca cok dor cero mineu, wori ki neer na ci ma nagen do yor yore.
15 Waɗannan kam, su ne abubuwan da ya kamata ka koyar, ka ƙarfafa ka kuma tsawata da dukan iko. Kada ka yarda wani yă rena ka.
Tok ker dor dikeburo re nubo bi kwan nama ci, na yuelyuwelka, ki bikwan ker gwam. dob re nage a cuwekang men.