< 2 Timoti 1 >

1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, bisa ga alkawarin rai wanda yake cikin Kiristi Yesu,
Paul bwe tomange Yesu Almacifu ki maka kwamak, dor nored dumero Almacifu Yesu.
2 Zuwa ga Timoti, ƙaunataccen ɗana. Alheri, jinƙai da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
Timoti bwe ma cwi-cwi yeu, luma nuwa ka duwek kange, foor nerer fiye kwama Tee kange Almacifu Yesu telue beu.
3 Na gode wa Allah wanda nake bauta wa, kamar yadda kakanni-kakannina suka yi da lamiri mai tsabta, yadda kullum dare da rana ina tuna da ku a cikin addu’o’ina.
Min buh kwama nen kang, wo ma bwang tenti fiye co tenkwanob mibwo wiye, ki dume nerer ken, kambo ma kwati ki mo mor dilo ma kwabti kir-kireu (kume kange kakok).
4 Sa’ad da na tuna da hawayenka, nakan yi marmarin ganinka, don in cika da farin ciki.
Kambo ma kwaki mwem nuwem be, la man cii na tonen, wori na dimki foor nerer.
5 An tunashe ni da sahihiyar bangaskiyarka, wadda a farko ta kasance a cikin kakarka Loyis da kuma mahaifiyarka Yunis yanzu kuwa na tabbata tana cikinka.
Cin kuraye ki bilenker mwero cak-cakeu, wuro fyan dimero nuka mwe loyis nineu, kange neemwe Afiniki man nyumom co yim more mwe.
6 Saboda haka, ina so in faɗakar da kai, ka lura baiwan nan ta Allah, wadda take tare da kai ta wurin ɗibiya maka hannuwana.
Won co dikero bwi ma kulom nenti miki fweli fuu, tan neka kwama ko wo more mweu, na mwa fiya kambo mwa yo mwen kani miu.
7 Gama Allah bai ba mu ruhun tsoro ba, sai dai ruhun iko, na ƙauna da kuma na kamunkai.
Wori kwama ne bobo yuwa tangbek taiyek la na bikwan kange cika kange taka dorek.
8 Saboda haka kada ka ji kunyar ba da shaida game da Ubangijinmu, ko kuwa ka ji kunyata, ni da nake ɗan sarƙa saboda shi. Sai dai ka haɗa kai tare da ni cikin shan wahala saboda bishara ta wurin ikon Allah,
Na wori nuware kwenduwe warke dor Teluwe be. Kaka mo Bulus wo ce ci bwabwbeu, nyori ywelum bwi miri na nuwa dotanage dor ne ka fulnkerer, ki bi kwan kwamar.
9 wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
Kwaco fulobe la co bo ki bi cor cak-caker con ma weu kebo ker nangeneb, lan makacek kange luma cak. Co nebo dike burombo mor Almacifu Yesu na nimre kaltiyo kabau. (aiōnios g166)
10 amma yanzu an bayyana ta ta wurin bayyanuwar Mai Cetonmu, Kiristi Yesu, wanda ya hallaka mutuwa ya kuma kawo rai da rashin mutuwa a sarari ta wurin bishara.
La caneu cin fwetang fuloka kwamako fiye cerkenko Yesu ni fulobo cerkanguweu. Almasifu co ca bou ki diika bwareke, lan bou ki dume man ki diika wo ca futangi mor fulenkee.
11 A wannan bishara ce, aka naɗa ni mai shela da manzo da kuma malami.
Co wo ci cok ye ni neka fulenkerer nii tomage kange nii meranka fiye nubo kumtacile wiyeu.
12 Shi ya sa nake shan wahalar da nake sha. Duk da haka ba na jin kunya, domin na san wanda na gaskata da shi, na kuma tabbata cewa yana iya kiyaye abin da na danƙa masa amana don wancan rana.
Won co diker bwi ma nuwa dotange dike burowe. La ma nuwa bo kweduwe, wori man nyumom co, wo ma ne bilenkereu. Ma kwabo ki ner can yomen dike ma neceu kakuko co.
13 Abin da ka ji daga gare ni, ka kiyaye shi kamar tsarin sahihiyar koyarwa, cikin bangaskiya da ƙauna cikin Kiristi Yesu.
Yoken ma ciya -ciya wo mo nuwa min neu. Ki bilenker kange cwika ko mor Almasifu Yesu.
14 Ka kiyaye kyakkyawar ajiyan nan da aka danƙa maka amana, ka lura da ita da taimakon Ruhu Mai Tsarki wanda yake raye a cikinmu.
Dike ro kendo kwama neneneu, tamco ki takali yuwa tangbe kwamak wo yim more beu.
15 Ka san cewa kowa a lardin Asiya ya juya mini baya, har da Figelus da Hermogenes.
Bi nyum nubo yim aciya gwam yila men bwim, mor mwer kangka koco, fin calac kange Armajanac.
16 Bari Ubangiji yă yi wa iyalin Onesiforus jinƙai, domin sau da dama yakan wartsakar da ni, bai kuma ji kunyar sarƙoƙina ba.
Be Teluwe ama bibeyo locenen onici fara nin nuwaka duwek wori, co mamen tikali ti ducce, la co nuwa kwenuwe kuka miko.
17 A maimakon haka ma, sa’ad da yake a Roma, ya neme ni ido a rufe sai da ya same ni.
La nyeu kambo co Roma con do ye ki bilenker kibi com, la con fiyam ye.
18 Bari Ubangiji yă sa yă sami jinƙai daga Ubangiji a wancan ranar! Ka sani sarai yadda ya taimake ni a hanyoyi dabam-dabam a Afisa.
Be Teluwe a doki ca fiya nuwa dowek fiye co wiyeu, ki kakuwo. nure co mamen tikali biten Afica gwam kum nyomum.

< 2 Timoti 1 >