< Waƙar Waƙoƙi 7 >
1 Ƙafafunki a cikin takalma kyakkyawa ne, Ya diyar sarki! Tsarin ƙafafunki sun yi kamar kayan ado masu daraja, aikin hannun gwanin sassaƙa.
Zinhle kangakanani izinyawo zakho emanyathelweni, ndodakazi yenkosana! Amalunga amathangazi akho anjengemiceciso, umsebenzi wezandla zengcitshi.
2 Cibinki kamar kwaf ne da bai taɓa rasa gaurayayyen ruwan inabi ba. Kwankwasonki ya yi kamar damin alkama wanda furen bi-rana ya kewaye.
Inkaba yakho injengomganu oyingubhe ongasweli iwayini elixutshanisiweyo. Isisu sakho sinjengenqumbi yengqoloyi ezingelezelwe yimiduze.
3 Nonanki sun yi kamar bareyi biyu, tagwayen barewa.
Amabele akho womabili anjengabantwana ababili bomziki, abangamaphahla empala.
4 Wuyanki ya yi kamar hasumiyar hauren giwa. Idanunki sun yi kamar tafkin Heshbon kusa da ƙofar Bat Rabbim. Hancinki ya yi kamar hasumiyar Lebanon wadda take duban Damaskus.
Intamo yakho injengomphotshongo wempondo zendlovu. Amehlo akho ayiziziba zeHeshiboni ngasesangweni leBeti-Rabimi. Impumulo yakho injengomphotshongo weLebhanoni okhangelene leDamaseko.
5 Kanki ya yi miki rawani kamar Dutsen Karmel. Gashinki ya yi kamar shunayya; yakan ɗauke hankalin sarki.
Ikhanda lakho phezu kwakho linjengeKharmeli, lenwele zekhanda lakho ezilengayo zinjengokuyibubende; inkosi ibotshwe emikhandlweni.
6 Kai! Ke kyakkyawa ce kuma kina sa ni jin daɗi, Ya ƙaunatacciya, da farin cikin da kike kawo!
Umuhle kangakanani, njalo uthandeka kangakanani, thando, ezinjabulweni.
7 Tsayinki ya yi kamar itacen dabino, kuma nonanki sun yi kamar’ya’yan itace.
Lobu ubude bakho bunjengesihlahla selala, lamabele akho njengamaxha.
8 Na ce, “Zan hau itacen dabino; zan kama’ya’yansa.” Bari nonanki su zama kamar nonna kuringa, ƙanshin numfashinki ya yi kamar gawasa,
Ngathi: Ngizakhwela esihlahleni selala ngibambe ingatsha zaso. Khathesi-ke amabele akho azakuba njengamahlukuzo evini, lephunga lamakhala akho linjengama-aphula,
9 kuma bakinki ya yi kamar ruwan inabi mafi kyau. Ƙaunatacciya Bari ruwan inabi yă wuce kai tsaye zuwa ga ƙaunataccena, yana gudu a hankali a leɓuna da kuma haƙora.
lolwanga lwakho lunjengewayini elihle eliya kusithandwa sami kakuhle, kusenza indebe zabaleleyo zikhulume.
10 Ni ta ƙaunataccena ce, kuma sha’awarsa domina ne.
Ngingowesithandwa sami, lesifiso saso singakimi.
11 Ka zo, ƙaunataccena, bari mu je bayan gari, bari mu kwana a ƙauye.
Woza, sithandwa sami, kasiphumele egangeni, silale ebusuku emizaneni;
12 Bari mu tafi gonar inabi da sassafe don mu ga ko kuringar ta yi’ya’ya, ko furanninsu sun buɗe, ko rumman sun yi fure, a can zan nuna maka ƙaunata.
kasivuke ngovivi siye ezivinini, sibone ukuthi amavini asehluma, ekhupha impoko, lokuthi amapomegranati akhahlele yini. Lapho ngizakunika uthando lwami.
13 Manta-uwa sun ba da ƙanshinsu, a bakin ƙofa kuwa akwai kowane abinci mai daɗi, sabo da tsoho, da na ajiye dominka, ƙaunataccena.
Amamandrake akhupha iphunga elimnandi, langasemasangweni ethu kukhona zonke inhlobo zezithelo ezimnandi kakhulu, ezintsha lezindala, engizibekele wena, sithandwa sami.