< Rut 4 >
1 Ana cikin haka Bowaz ya haura zuwa ƙofar gari ya tafi ya zauna a can. Sa’ad da dangi mai fansan da ya yi zance ya iso, Bowaz ya ce, “Zo nan abokina ka zauna.” Saboda haka ya ratso ya zauna.
A LAILA pii aku la o Boaza i ka puka pa, a noho iho la ilaila; aia hoi, hele ae la ka hoahanau a Boaza i olelo ai. I aku la keia ia ia, E, o mea, e huli mai oe, a e noho iho maanei. Huli mai la ia a noho iho la.
2 Bowaz kuwa ya kira dattawa guda goma na garin ya ce, “Ku zauna a nan,” suka kuwa zauna.
Lawe ae la ia i na lunakahiko o ke kulanakauhale he umi, i aku la, E noho mai oukou maanei; a noho mai la lakou.
3 Sa’an nan ya ce wa dangin nan mai fansa, “Na’omi, wadda ta dawo daga Mowab, tana so ta sayar da filin da yake na ɗan’uwanmu Elimelek.
I aku la ia i ka hoahanau, O Naomi, ka mea i hoi mai, mai ka aina i Moaba mai, ke kuai nei oia i ka aina o ke kaikuana o kaua, o Elimeleka.
4 Na ga ya kamata in jawo hankalinka ga batun in kuma ba da shawara ka saye shi a gaban waɗannan da suke zazzaune a nan da kuma a gaban dattawan jama’a. In kana so ka fanshe shi, to, sai ka yi. Amma in ba za ka yi ba, sai ka faɗa mini, don in sani. Gama babu wani mai izinin yin haka sai kai, ni ne kuwa na biye.” Sai ya ce, “Zan fansa.”
I iho la au, E hai aku no au ma kou pepeiao, me ka i ana aku, E kii aku oe imua o ke alo o na kanaka, a me na lunakahiko o ko'u poe kanaka. Ina i kuai oe, e kuai no, a i ole oe e kuai, e hai mai oe ia'u, i ike au; no ka mea, aole mea e ae nana e kuai, o oe wale no, a owau ka mea mahope ou. I mai la kela, E kuai no au.
5 Sa’an nan Bowaz ya ce, “A ranar da ka saya filin daga Na’omi da kuma daga Rut mutuniyar Mowab, ka sayi gwauruwar marigayin nan, domin ka riƙe sunan marigayin da kuma kayansa.”
I aku la o Boaza, I ka la au e kuai ai i ka aina ma ka lima o Naomi, ma o Ruta la no kekahi e kuai aku ai, ma ka wahine no Moaba, ka wahine a ka mea i make, i mea e mau ai ka inoa o ka mea i make ma kona hooilina.
6 Da jin haka, sai dangin nan mai fansa ya ce, “To, ba zan iya fanshe shi ba don kada in yi wa nawa mallakar rauni. Za ka iya fanshe shi wa kanka. Ni dai ba zan iya ba.”
Olelo mai la ka hoahanau, Aole hiki ia'u ke kuai no'u iho, o hoolilo auanei au i ko'u hooilina. Nau no e kuai i ko'u kuleana nou, no ka mea, aole hiki ia'u ke kuai.
7 (To, a kwanakin can a Isra’ila, domin a tabbatar da fansa da kuma musayar da mallaka, mutum zai cire takalminsa ya ba wa ɗayan. Wannan ita ce hanyar tabbatar da al’amarin a hukumance a cikin Isra’ila.)
Eia ko ka aoao kahiko o ka Iseraela ma ke kuai ana, a me ka hoonohonoho hou ana, i paa na mea a pau. Wehe ke kanaka i kona kamaa, a haawi ae la i kona hoalauna, i mea e hoike ai iwaena o ka Iseraela.
8 Saboda haka dangin nan mai fansa ya ce wa Bowaz, “Saye shi wa kanka.” Sai ya cire takalminsa.
Olelo mai la ka hoahanau ia Boaza, E kuai oe nou iho; a wehe ae la ia i kona kamaa.
9 Sa’an nan Bowaz ya yi shela wa dattawa da kuma dukan mutane, “A yau ku ne shaidu cewa na saya daga Na’omi dukan mallakar Elimelek, Kiliyon da kuma Malon.
Olelo ae la o Boaza i na lunakahiko, a i na kanaka a pau, He poe ike oukou i keia la, ua kuai au ma ka lima o Naomi i na mea a pau o Elimeleka a me na mea a pau o Kiliona, a me Mahelona.
10 Na kuma ɗauki Rut mutuniyar Mowab, gwauruwar Malon a matsayin matata domin sunan mamaci da kuma mallakarsa yă ci gaba, domin kada sunansa yă ɓace daga cikin iyali ko daga tarihin gari. A yau ku ne shaidu!”
A o Ruta no hoi, no Moaba ka wahine a Mahelona, ka'u i kuai nei, i wahine na'u, i mea e paa ai ka inoa o ka mea i make ma kona hoilina, i mea hoi e hooki ole ia'i ka inoa o ka mea i make, mai kona hoahanau aku, a mai kona wahi aku. He poe ike oukou i keia la.
11 Sai dattawan da kuma dukan waɗanda suke a ƙofar suka ce, “Mu shaidu ne. Bari Ubangiji yă sa macen da take zuwa cikin gidanka ta zama kamar Rahila da Liyatu, waɗanda tare suka gina gidan Isra’ila. Bari ka sami martaba a cikin Efrata ka kuma zama sananne cikin Betlehem.
I mai la na kanaka a pau, ma ka puka pa, a me na lunakahiko, He poe ike makou. Na Iehova no e hoolilo mai i ka wahine i hele mai iloko o kou hale e like me Rahela a me Lea, na laua elua i kukulu i ka hale o ka Iseraela, a e waiwai hoi oe ma Eperata, a e kaulana no kou inoa ma Betelehema.
12 Ta wurin’ya’yan da Ubangiji zai ba ka ta wurin wannan mace, bari iyalinka yă zama kamar na Ferez, wanda Tamar ta haifa wa Yahuda.”
E like hoi kou hale me ka hale o Pareza, ka mea a Tamara i hanau ai na Iuda, ma ke kauhua a Iehova e haawi mai ai ia oe na keia kaikamahine.
13 Sai Bowaz ya ɗauki Rut ta kuwa zama matarsa. Sa’an nan ya kwana da ita, Ubangiji kuma ya sa ta yi ciki, ta haifi ɗa.
Lawe ae la o Boaza ia Ruta, a lilo mai ia i wahine nana. A i kona komo ana io na la, na Iehova i haawi mai i ka hapai ana, a hanau mai la ia, he keikikane.
14 Mata suka ce wa Na’omi, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda a wannan rana bai bar ki ba tare da dangi mai fansa ba. Allah yă sa yă zama sananne a dukan Isra’ila!
I aku la na wahine ia Naomi, Ua pomaikai oe ia Iehova, ka mea i hoonele ole ia oe i ka hoahanau nou, i keia la, i kaulana kona inoa iloko o ka Iseraela.
15 Zai sabunta rayuwarki yă adana ki a tsufanki. Gama surukarki wadda take ƙaunarki wadda kuma take mafi kyau gare ki fiye da’ya’ya maza bakwai, ta haife shi.”
Nana no e hoola hou aku ia oe, i kona malama ana ia oe, i kou wa e poohina ai; no ka mea, o kau hunonawahine, i hanau mai ia ia, nana oe i aloha aku, a ua oi aku kona maikai nou, mamua o na keikikane ehiku.
16 Sai Na’omi ta ɗauki yaron, ta kwantar da shi a cinyarta ta kuma kula da shi.
Lawe ae la o Naomi i ua keiki la, a waiho iho la ma kona poli, a lilo iho la ia i kahu nona.
17 Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.
Kapa aku la kona poe hoalauna wahine i kona inoa, i ae la, Ua hanauia ke keikikane na Naomi; a kapa aku lakou i kona inoa, o Obeda; oia ka makuakane o Iese, o ka makuakane o Davida.
18 Ga asalin zuriyar Ferez. Ferez shi ne mahaifin Hezron,
Eia na hanauna o Pareza; na Pareza o Hezerona,
19 Hezron ya haifi Ram, Ram ya haifi Amminadab,
Na Hezerona o Rama, na Rama o Aminadaba,
20 Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Na Aminadaba o Nahasona, a na Nahasona o Salemona,
21 Salmon ya haifi Bowaz, Bowaz ya haifi Obed,
Na Salemona o Boaza, a na Boaza o Obeda,
22 Obed ya haifi Yesse, Yesse kuwa ya haifi Dawuda.
Na Obeda o Iese, na Iese o Davida.