< Rut 3 >
1 Wata rana Na’omi surukar Rut ta ce mata, “’Yata, bai kamata in nema miki gida, inda za a tanada miki da kyau?
A LAILA, olelo mai o Naomi kona makuahonowaiwahine, E kuu kaikamahine, aole anei au e imi i wahi e hoomaha ai nou, i mea e pomaikai ai oe?
2 Bowaz wanda kike aiki da bayinsa’yan mata ba danginmu ne na kusa ba? Da daren yau zai sussuka sha’ir nasa a masussuka.
Aole anei no ko kakou hoahanau o Boaza, nona na kaikamahine au i noho pu ai? Aia hoi ke kanana nei ia i ka huabale i keia po ma ke kahua hahi.
3 Ki yi wanka ki fesa turare, ki kuma sa tufafinki mafi kyau. Sa’an nan ki gangara zuwa masussuka, amma kada ki bari yă san cewa kina a can sai ya gama ci da sha.
Nolaila ea, e holoi oe ia oe iho, a e hamo hoi, a e hookomo i kou lole, a e iho oe ilalo i ke kahua; a mai hoike aku oe ia oe iho i ua kanaka la, a pau kana ai ana, a me kana inu ana.
4 Sa’ad da ya kwanta, ki lura da inda yake kwance. Sa’an nan ki tafi ki buɗe ƙafafunsa ki kwanta. Zai faɗa miki abin da za ki yi.”
Eia hoi kekahi; i ka manawa ana e moe ai, e nana pono oe i kona wahi e moe ana, a e komo aku oe, a e wehe i kona mau kapuwai, a moe iho, a nana no e hai mai ia oe i ka mea au e hana'i.
5 Rut ta amsa ta ce “Zan yi abin da kika faɗa.”
I aku la keia ia ia, O na mea a pau au e kauoha mai nei, e hana no au.
6 Saboda haka ta gangara zuwa masussuka ta kuma yi dukan abin da surukarta ta ce ta yi.
Iho aku la oia ilalo i ke kahua, a hana iho la e like me na mea a pau a kona makuahonowaiwahine i kauoha mai ai ia ia.
7 Sa’ad da Bowaz ya gama ci da sha yana kuma cikin farin ciki, sai ya tafi ya kwanta a ƙarshen tarin hatsi. Rut kuwa ta sulalle ta je ta buɗe ƙafafunsa ta kwanta.
A ai o Boaza, a inu, a olioli kona naau, alaila, hele aku la ia e moe ma ka welau a ka puu ai; a hele malie mai la ia, a wehe iho la i kona mau kapuwai, a moe iho la.
8 Da tsakar dare sai wani abu ya firgitar da mutumin, ya kuwa juya sai ya tarar da mace kwance a ƙafafunsa.
A hiki i ke aumoe, makau iho la ua kanaka la, no ka mea, i kona oni ana, aia hoi he wahine, e moe ana ma kona mau kapuwai.
9 Sai ya yi tambaya ya ce, “Ke wace ce?” Ta amsa ta ce, “Ni ce baranyarka Rut, ka rufe ni ta mayafinka da yake kai dangi, mai fansa ne na kusa.”
I mai la ia, Owai oe? I mai la kela, o Ruta wau, o kau kauwawahine, nolaila ea, e halii mai i kou kapa maluna o kau kauwawahine, no ka mea, o oe no kekahi mea i pili koko.
10 Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji yă albarkace ki’yata. Wannan alheri ya fi wannan da kika nuna da farko. Ba ki gudu kin bi saurayi, mai arziki ko matalauci ba.
I mai la ia, E pomaikai ana oe ia Iehova, e kuu kaikamahine e; no ka mea, ua oi aku kou lokomaikai hope, i ko ka mua, i kou hahai ole ana mahope o na kanaka ui, aole i ka mea hune, aole hoi i ka mea waiwai.
11 Yanzu kuwa’yata kada ki ji tsoro. Zan yi miki dukan abin da kika roƙa. Dukan’yan’uwana na gari sun san cewa ke mace ce mai halin kirki.
Nolaila ea, mai makau oe, e kuu kaikamahine. O na mea a pau au e olelo mai la, na'u ia e hana aku ia oe; no ka mea, ua ike ko'u poe kanaka a pau, he kaikamahine pono oe.
12 Ko da yake gaskiya ne ni dangi ne na kusa, amma akwai dangi mai fansa mafi kusa fiye da ni.
He oiaio no, owau ka hoahanau pili ia oe. Eia ae kekahi mea i pili mua aku, he hope au.
13 Ki kwana a nan, da safe kuwa in yana so yă fansa, to, da kyau, sai yă fansa. Amma in ba ya niyya, tabbatacce, na rantse da Ubangiji mai rai zan yi. Ki kwanta a nan sai da safe.”
I keia po e kakali ai a kakahiaka, alaila, ina nana oe e mare, ua pono, e mare no ia; aka, ina aole ia e makemake e mare mai ia oe, ma ke ola ana o Iehova, na'u oe e mare. E moe oe a kakahiaka.
14 Saboda haka ta kwanta a ƙafafunsa sai da safe, amma ta tashi kafin a gane wani, sai ya ce, “Kada ki bar wani yă san cewa mace ta zo masussuka.”
Moe iho la oia ma kona mau kapuwai a kakahiaka. A ala mai la ia mamua o ka wa e hiki ai kekahi ke hoomaopopo i kona hoa. I ae la ia, Mai hai aku i ka hele ana mai o ka wahine i ke kahua hahi.
15 Ya kuma ce, “Ki kawo gyalenki da kika yafa ki shimfiɗa shi a nan.” Sa’ad da ta yi haka, sai ya zuba mudu shida na sha’ir ya sa mata a kai. Sa’an nan ya koma gari.
I hou aku la ia, Homai ka pale maluna ou, a e paa mai ia mea. A i kona paa ana mai, ana iho la ia i eono ana huabale, a kau aku la maluna ona; a hoi aku la ia i ke kulanakauhale.
16 Sa’ad da Rut ta koma wurin surukarta Na’omi ta tambaye ta “Yaya aka yi’yata?” Sai ta faɗa mata dukan abin da Bowaz ya yi mata
A hiki aku la ia i kona makuahonowaiwahine, ninau mai la kela, Owai oe, e kuu kaikamahine? A hai aku la keia i na mea a pau a ua kanaka la i hana mai ai nana.
17 ta kuma ƙara da cewa, “Ya ba ni waɗannan mudu shida na sha’ir, yana cewa, ‘Kada ki koma wurin surukarki hannu wofi.’”
I aku la, O keia mau ana huabale eono kana i haawi mai ai ia'u; no ka mea, olelo mai la ia, Mai hoi nele aku oe i kou makuahonowaiwahine.
18 Sai Na’omi ta ce, “Ki jira,’yata, sai kin ga abin da zai faru. Gama mutumin ba zai huta ba sai an warware batun a yau.”
Olelo mai la ia, E noho malie oe, e kuu kaikamahine, a ike pono oe i ka hope o keia; no ka mea, aole loa e noho hoomaha kela kanaka, a hoopau pono oia ia mea, i keia la.