< Romawa 5 >

1 Saboda haka, da yake an same mu marasa laifi ta wurin bangaskiya, muna da salama tare da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi,
وِشْواسینَ سَپُنْیِیکرِتا وَیَمْ اِیشْوَرینَ سارْدّھَں پْرَبھُناسْماکَں یِیشُکھْرِیشْٹینَ میلَنَں پْراپْتاح۔
2 ta wurinsa ne muka sami shiga wannan alherin da muke tsaye yanzu, ta wurin bangaskiya. Muna kuma farin ciki a begen ɗaukakar Allah.
اَپَرَں وَیَں یَسْمِنْ اَنُگْرَہاشْرَیے تِشْٹھامَسْتَنْمَدھْیَں وِشْواسَمارْگینَ تینَیوانِیتا وَیَمْ اِیشْوَرِییَوِبھَوَپْراپْتِپْرَتْیاشَیا سَمانَنْدامَح۔
3 Ba haka kawai ba, amma muna kuma da farin ciki cikin shan wuyanmu, gama mun san cewa shan wuyan nan takan haifi jimiri;
تَتْ کیوَلَں نَہِ کِنْتُ کْلیشَبھوگےپْیانَنْدامو یَتَح کْلیشادْ دھَیرْیَّں جایَتَ اِتِ وَیَں جانِیمَح،
4 jimiri kuma yakan kawo hali mai kyau; hali mai kyau kuma yakan sa bege.
دھَیرْیّاچَّ پَرِیکْشِتَتْوَں جایَتے، پَرِیکْشِتَتْواتْ پْرَتْیاشا جایَتے،
5 Bege kuwa ba ya ba mu kunya, domin Allah ya zuba ƙaunarsa a zukatanmu ta wurin Ruhu Mai Tsarkin da ya ba mu.
پْرَتْیاشاتو وْرِیڈِتَتْوَں نَ جایَتے، یَسْمادْ اَسْمَبھْیَں دَتّینَ پَوِتْریناتْمَناسْماکَمْ اَنْتَحکَرَنانِیشْوَرَسْیَ پْریمَوارِنا سِکْتانِ۔
6 Kun ga, a daidai lokaci, yayinda muke marasa ƙarfi, Kiristi ya mutu saboda waɗanda ba su san Allah ba.
اَسْماسُ نِرُپاییشُ سَتْسُ کھْرِیشْٹَ اُپَیُکْتے سَمَیے پاپِناں نِمِتَّں سْوِییانْ پْرَنانْ اَتْیَجَتْ۔
7 Da ƙyar wani yă mutu saboda mai adalci, ko da yake saboda mutumin kirki wani zai iya ƙarfin hali yă mutu.
ہِتَکارِنو جَنَسْیَ کرِتے کوپِ پْرَنانْ تْیَکْتُں ساہَسَں کَرْتُّں شَکْنوتِ، کِنْتُ دھارْمِّکَسْیَ کرِتے پْرایینَ کوپِ پْرانانْ نَ تْیَجَتِ۔
8 Amma Allah ya nuna mana ƙaunarsa a wannan. Tun muna masu zunubi tukuna, Kiristi ya mutu dominmu.
کِنْتْوَسْماسُ پاپِشُ سَتْسْوَپِ نِمِتَّمَسْماکَں کھْرِیشْٹَح سْوَپْرانانْ تْیَکْتَوانْ، تَتَ اِیشْوَروسْمانْ پْرَتِ نِجَں پَرَمَپْریمانَں دَرْشِتَوانْ۔
9 Da yake yanzu mun sami zama marasa laifi ta wurin jininsa, ashe kuwa za a cece mu daga fushin Allah ta wurinsa!
اَتَایوَ تَسْیَ رَکْتَپاتینَ سَپُنْیِیکرِتا وَیَں نِتانْتَں تینَ کوپادْ اُدّھارِشْیامَہے۔
10 Gama in kuwa, sa’ad da muke abokan gāban Allah, aka sulhunta mu da shi ta wurin mutuwar Ɗansa, ashe, da yake an sulhunta mu, za mu sami ceto ta wurin ransa!
پھَلَتو وَیَں یَدا رِپَوَ آسْمَ تَدیشْوَرَسْیَ پُتْرَسْیَ مَرَنینَ تینَ سارْدّھَں یَدْیَسْماکَں میلَنَں جاتَں تَرْہِ میلَنَپْراپْتاح سَنْتووَشْیَں تَسْیَ جِیوَنینَ رَکْشاں لَپْسْیامَہے۔
11 Ba ma haka yake kawai ba, har muna farin ciki da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa yanzu muka sami sulhu.
تَتْ کیوَلَں نَہِ کِنْتُ یینَ میلَنَمْ اَلَبھامَہِ تیناسْماکَں پْرَبھُنا یِیشُکھْرِیشْٹینَ سامْپْرَتَمْ اِیشْوَرے سَمانَنْدامَشْچَ۔
12 Saboda haka, kamar yadda zunubi ya shigo duniya ta wurin mutum ɗaya, mutuwa kuma ta wurin zunubi, ta haka kuwa mutuwa ta shafi dukan mutane, domin dukan mutane sun yi zunubi.
تَتھا سَتِ، ایکینَ مانُشینَ پاپَں پاپینَ چَ مَرَنَں جَگَتِیں پْراوِشَتْ اَپَرَں سَرْوّیشاں پاپِتْواتْ سَرْوّے مانُشا مرِتے رْنِگھْنا اَبھَوَتْ۔
13 Gama kafin a ba da doka, zunubi yana nan a duniya. Amma ba a lissafin zunubi inda babu doka.
یَتو وْیَوَسْتھادانَسَمَیَں یاوَتْ جَگَتِ پاپَمْ آسِیتْ کِنْتُ یَتْرَ وْیَوَسْتھا نَ وِدْیَتے تَتْرَ پاپَسْیاپِ گَنَنا نَ وِدْیَتے۔
14 Duk da haka, mutuwa ta yi mulki tun Adamu har yă zuwa Musa, ta yi mulki har ma a kan waɗanda ba su yi zunubi ta wurin taka umarni kamar yadda Adamu ya yi ba. A wata hanya dai Adamu shi ne kwatancin wani mutumin nan mai zuwa.
تَتھاپْیادَما یادرِشَں پاپَں کرِتَں تادرِشَں پاپَں یَے رْناکارِ آدَمَمْ آرَبھْیَ مُوساں یاوَتْ تیشامَپْیُپَرِ مرِتْیُو راجَتْوَمْ اَکَروتْ سَ آدَمْ بھاوْیادَمو نِدَرْشَنَمیواسْتے۔
15 Amma kyautan nan dabam take da laifin nan. Gama in mutane da yawa sun mutu saboda laifin mutum ɗayan nan, to, ai, alherin Allah da kuma kyautan nan mai zuwa ta wurin alherin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi, ya shafi mutane da yawa!
کِنْتُ پاپَکَرْمَّنو یادرِشو بھاوَسْتادرِگْ دانَکَرْمَّنو بھاوو نَ بھَوَتِ یَتَ ایکَسْیَ جَنَسْیاپَرادھینَ یَدِ بَہُوناں مَرَنَمْ اَگھَٹَتَ تَتھاپِیشْوَرانُگْرَہَسْتَدَنُگْرَہَمُولَکَں دانَنْچَیکینَ جَنینارْتھادْ یِیشُنا کھْرِیشْٹینَ بَہُشُ باہُلْیاتِباہُلْیینَ پھَلَتِ۔
16 Kyautar Allah kuwa ba kamar sakamakon da ya bi zunubin mutum gudan nan ba ne, Hukuncin ya bi zunubin mutum gudan nan, ya kuma kawo hallaka, amma kyautar ta bi laifofin masu yawa ta kuma sa Allah ya gan mu a matsayin marasa laifi.
اَپَرَمْ ایکَسْیَ جَنَسْیَ پاپَکَرْمَّ یادرِکْ پھَلَیُکْتَں دانَکَرْمَّ تادرِکْ نَ بھَوَتِ یَتو وِچارَکَرْمَّیکَں پاپَمْ آرَبھْیَ دَنْڈَجَنَکَں بَبھُووَ، کِنْتُ دانَکَرْمَّ بَہُپاپانْیارَبھْیَ پُنْیَجَنَکَں بَبھُووَ۔
17 Gama in, ta wurin laifin mutum ɗaya, mutuwa ta yi mulki ta wurin mutum ɗayan nan, ashe, waɗanda suka sami kyautar alherin Allah a yalwace da kuma kyautar adalci za su yi mulki a wannan rayuwa ta wurin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi.
یَتَ ایکَسْیَ جَنَسْیَ پاپَکَرْمَّتَسْتینَیکینَ یَدِ مَرَنَسْیَ راجَتْوَں جاتَں تَرْہِ یے جَنا اَنُگْرَہَسْیَ باہُلْیَں پُنْیَدانَنْچَ پْراپْنُوَنْتِ تَ ایکینَ جَنینَ، اَرْتھاتْ یِیشُکھْرِیشْٹینَ، جِیوَنے راجَتْوَمْ اَوَشْیَں کَرِشْیَنْتِ۔
18 Saboda haka, kamar yadda sakamakon laifin mutum guda ya jawo hallaka ga dukan mutane, haka ma sakamakon aikin adalci guda ya sa Allah ya same mu marasa laifi, wannan kuwa kawo rai ga dukan mutane.
ایکوپَرادھو یَدْوَتْ سَرْوَّمانَواناں دَنْڈَگامِی مارْگو بھَوَتْ تَدْوَدْ ایکَں پُنْیَدانَں سَرْوَّمانَواناں جِیوَنَیُکْتَپُنْیَگامِی مارْگَ ایوَ۔
19 Gama kamar yadda ta wurin rashin biyayyar mutum guda, mutane masu yawa suka zama masu zunubi, haka kuma ta wurin biyayyar mutum guda, mutane da yawa za su zama masu adalci.
اَپَرَمْ ایکَسْیَ جَنَسْیاجْنالَنْگھَنادْ یَتھا بَہَوو پَرادھِنو جاتاسْتَدْوَدْ ایکَسْیاجْناچَرَنادْ بَہَوَح سَپُنْیِیکرِتا بھَوَنْتِ۔
20 An ba da dokar don mu ga yadda laifi yake da girma. Amma da zunubi ya ƙaru, sai alheri ya ƙaru sosai,
اَدھِکَنْتُ وْیَوَسْتھاگَمَنادْ اَپَرادھَسْیَ باہُلْیَں جاتَں کِنْتُ یَتْرَ پاپَسْیَ باہُلْیَں تَتْرَیوَ تَسْمادْ اَنُگْرَہَسْیَ باہُلْیَمْ اَبھَوَتْ۔
21 domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
تینَ مرِتْیُنا یَدْوَتْ پاپَسْیَ راجَتْوَمْ اَبھَوَتْ تَدْوَدْ اَسْماکَں پْرَبھُیِیشُکھْرِیشْٹَدْوارانَنْتَجِیوَنَدایِپُنْیینانُگْرَہَسْیَ راجَتْوَں بھَوَتِ۔ (aiōnios g166)

< Romawa 5 >