< Romawa 12 >

1 Saboda haka, ina roƙonku,’yan’uwa, saboda yawan jinƙan Allah, ku miƙa jikunanku hadaya wadda take mai rai, mai tsarki abin karɓa kuma ga Allah, wannan ita ce hanyar hidimarku ta ruhaniya.
Etu karone, bhai khan, Isor laga daya dwara, nijor gaw to jinda thaka bolidan nisena dibole apnikhan ke anurodh kori ase, juntu pobitro hoi kene Isor pora bhal lagibo. Etu to apuni atma te aradhana kori ase.
2 Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Etu prithibi laga itcha te monjur na koribi, kintu poribortan pora mon notun bonai lobi. Eneka hoile, apuni nijor pora Isor laga itcha to ki ase, ki bhal ase, aru ki thik ase etu jani lobo. (aiōn g165)
3 Gama ta wurin alherin nan da aka yi mini ne ina ce wa kowannenku. Kada yă ɗauki kansa fiye da yadda ya kamata, a maimakon haka bari yă auna kansa cikin natsuwa, gwargwadon baiwar bangaskiyar da Allah yi masa.
Moi koi ase, kelemane moike anugraha dise, etu pora sob logote koi ase, apnikhan majot te kun manu pora bhi nijor ki ase etu pora dangor bhabona na koribi, kintu nomro hoi kene nijorke Isor pora kiman biswas dise, etu hisab te bhabona kori thakibi.
4 Kamar dai yadda kowannenmu yake da jiki ɗaya da gaɓoɓi da yawa, gaɓoɓin nan kuwa ba aiki iri ɗaya suke yi ba,
Kelemane kineka ekta gaw te alag-alag bisi bhag ase, aru bhag sob pora eke kaam nakore,
5 haka ma a cikin Kiristi mu da muke da yawa mun zama jiki ɗaya, kuma kowace gaɓar ɗan’uwan sauran ne.
etu nisena amikhan bisi hoilebi, Khrista te ekta gaw ase, aru sob manu ekjon-ekjon laga bhag ase.
6 Muna da baye-baye dabam-dabam, gwargwadon alherin da aka yi mana. In baiwar mutum ta yin annabci ce, sai yă yi amfani da ita gwargwadon bangaskiyarsa.
Kintu amikhan ke anugraha diya hisab te alag-alag bordan diya nisena, amikhan pora etu chola bo lage. Jodi ekjon ke bhabobani laga bordan dise, tai laga biswas hisab te chola bole dibi.
7 In ta hidima ce; sai yă yi hidima. In kuma ta koyarwa ce, sai yă koyar;
Jodi sewa kora ase, titia sewa kora kaam te chola bhi, kunke sikhai diya laga bordan dise tai etu kaam te chola bhi.
8 in ta ƙarfafawa ce, sai yă ƙarfafa; in kuma ta ba da taimako ce don biyan bukatun waɗansu, sai yă yi haka hannu sake; in ta shugabanci ce, sai yă yi shugabanci da himma; in ta nuna jinƙai ce, sai yă yi haka da fara’a.
Jodi kunba laga bordan to manu khan laga mon uthai diya laga ase, tenehoile taikhan laga mon uthai di thakibi. Jodi kunba laga bordan to di thaka laga ase, taike di thakibo dibi. Jodi kunba laga bordan to cholawta laga ase, taike hoshiar pora koribo dibi. Jodi kunba laga bordan to daya dikhai diya laga ase, taike khushi pora koribo dibi.
9 Dole ƙauna tă zama ta gaskiya. Ku ƙi duk abin da yake mugu; ku manne wa abin da yake nagari.
Morom to misa hobo nadibi. Ki biya ase etu ke ghin koribi; ki bhal ase etu ke dhuri lobi.
10 Ku ba da kanku ga juna cikin ƙauna irin ta’yan’uwa. Kowa yă yi ƙoƙari wajen girmama wani fiye da kansa.
Ekjon pora ekjon ke bhai khan ke morom kora nisena kori bhi. Ekjon pora ekjon ke bisi sonman koribi.
11 Kada ku zama marasa himma, sai dai masu himma a ruhaniyarku, kuna bauta wa Ubangiji.
Mon itcha laga kaam te alsi na koribi, atma te mojbut thakibi, aru Probhu ke sewa koribi.
12 Ku yi farin ciki cikin bege, haƙuri cikin shan wuya, aminci cikin addu’a.
Asha te anond koribi, dukh te dhorjo koribi, aru prathana te hodai thakibi.
13 Ku taimaki mutanen Allah masu bukata. Ku zama masu karɓan baƙi.
Pobitro manu khan karone dhun joma kori dibi aru modot kori bole bisaribi.
14 Ku sa wa masu tsananta muku albarka; ku sa albarka kada fa ku la’anta.
Kun pora dukh kosto di ase taikhan nimite asirbad dibi; kun pora shrap di ase, taikhan ke asirbad dibi.
15 Ku yi murna da masu murna, ku yi kuka da masu kuka.
Kun manu khushi hoi kene ase, taikhan logote khushi koribi, kanda khan logote kandibi.
16 Ku yi zaman lafiya da juna. Kada ku nuna girman kai, sai ma ku riƙa cuɗanya da talakawa. Kada ku zama masu ɗaga kai.
Ekjon pora ekjon logote mil milap kori thakibi. Phutani na koribi, kintu nomro khan logote mili thakibi. Kitia bhi bisi jana nisena phutani na koribi.
17 Idan kowa ya yi muku mugunta, kada ku sāka masa da mugunta. Ku lura don ku aikata abin da kowa zai iya gani cewa daidai ne.
Kunke bhi biya bodli biya nadibi, kintu sob manu age te ki sonman ase etu he kori bole bhabona koribi.
18 Ku yi iya ƙoƙarinku, in zai yiwu, ku yi zaman lafiya da kowa.
Jodi parile apuni laga takot hisab te sob logote shanti te thakibi.
19 Kada ku yi ramuwa, abokaina, sai dai ku bar wa Allah. Gama a rubuce yake cewa, “Ramuwa tawa ce; zan kuwa sāka,” in ji Ubangiji.
Moi bisi morom kora bhai khan, kunke bhi biya bodli biya naghurabi, kintu Isor laga khong nimite chari dibi. Kelemane eneka likha ase “‘Bodli ghurai diya moi laga ase; moi ghurai dibo,’ eneka Probhu he koi ase.”
20 A maimakon haka, “In abokin gābanka yana jin yunwa, ka ciyar da shi; in yana jin ƙishirwa, ka ba shi ruwan sha. Ta yin haka, za ka tara garwashin wuta a kansa.”
“Jodi apuni laga dushman bhuk lagi ase, khabole dibi. Jodi tai pyaas lagi ase, taike pani khabole dibi. Kelemane eneka kora pora apuni tai laga matha te jui julai diya nisena ase.”
21 Kada ku bar mugunta ta sha kanku, sai dai ku sha kan mugunta ta wurin aikata nagarta.
Biya pora jiti bole nadibi, kintu bhal pora he biya ke jiti lobi.

< Romawa 12 >