< 1 Korintiyawa 3 >

1 ’Yan’uwa, ban iya yi muku magana kamar masu ruhaniya ba, sai dai kamar masu halin mutuntaka, jarirai cikin bin Kiristi kawai.
Bhai khan, moi apnikhan ke atma te thaka manu khan nisena kotha kobole na paribo, kintu mangso te thaka manu nisena kobole lagibo, kele koile apnikhan Khrista te etiya bhi ekta chutu bacha nisena ase.
2 Na ba ku madara ba abinci mai tauri ba, domin ba ku balaga ba a lokacin. Kai, har yanzu ma, ba ku balaga ba.
Moi apnikhan ke dudh he khilai ase, aru tan bhat khila nohoi, kele koile apnikhan chabai kene bhat khabole para nai. Hoi, etiya tak bhi apnikhan etu khabole na paribo.
3 Har yanzu kuna rayuwa bisa ga halin mutuntaka. Da yake akwai kishi da faɗace-faɗace a cikinku, ba rayuwa irin ta halin mutuntaka ke nan kuke yi ba? Kuma ba rayuwa irin ta mutane ce kawai kuke yi ba?
Kilekoile apnikhan etiya bhi mangso te ase. Apnikhan ekjon-ekjon ke suku juli thake, aru apnikhan khali kotha pora jhagara kori thake. Eneka hoile apnikhan mangso te he ase nohoi, aru dusra manu nisena berai nohoi?
4 Gama sa’ad da wani ya ce, “Ni na Bulus ne,” wani kuma ya ce, “Ni na Afollos ne,” ba rayuwa irin ta mutane ke nan kuke yi ba?
Kunba pora koi, “Moi Paul logote ase,” aru dusra pora koi, “Moi Apollos logote ase,” titia hoile apnikhan mangso itcha te ase nohoi?
5 Shin, wane ne Afollos? Wane ne kuma Bulus? Ai, bayi ne kawai waɗanda ta wurinsu kuka gaskata, kamar yadda Ubangiji ya ba kowannensu aikinsa.
Apollos to kun ase? Aru Paul to kun ase? Ami duijon dwara apnikhan biswas te ahise, kintu amikhan to Isor laga noukar khan he ase, aru ami duijon to Isor pora diya kaam he kori ase.
6 Ni na shuka iri, Afollos kuma ya yi banruwa, amma Allah ne ya sa irin ya yi girma.
Moi bijon hali se, aru Apollos pora pani hali se, kintu Isor pora he etu ghas ke dangor hobole dise.
7 Don haka, da wanda ya yi shuki, da wanda ya yi banruwa, ba a bakin kome suke ba, sai dai Allah kaɗai, mai sa abubuwa su yi girma.
Tinehoile, jun bijon hali se aru jun pani hali se etu to dorkar nai, kintu Isor jun pora etu ghas ke dangor hobole dise Tai he dorkar ase.
8 Mutumin da ya yi shuki, da mutumin da ya yi banruwa nufinsu ɗaya ne, kuma kowannensu zai sami lada gwargwadon aikinsa.
Etiya, jun bijon hali se aru jun pani hali se etu duijon laga kaam to eke ase, aru duijon bhi taikhan laga kaam hisab te inam pabo.
9 Gama mu abokan aiki ne na Allah; ku kuwa gonar ce ta Allah, ginin Allah kuma.
Kilekoile amikhan Isor laga kaam kora manu ase. Apnikhan to Tai laga kheti kora manu ase, aru Tai laga ghor ase.
10 Ta wurin alherin da Allah ya ba ni, na kafa tushen gini kamar ƙwararren magini, wani kuma dabam yana gini a kai. Amma kowa yă lura da yadda yake gini.
Isor laga anugrah hisab te juntu Tai pora amike ekta pucca ghor bona mistiri hobole dise, moi pora ekta bhal ghor bona bole bhetimul dise aru dusra khan to etu uporte he ghor bonai uthaise. Kintu taikhan ke hoshiar pora ghor to uthabole dibi.
11 Gama babu wanda zai iya kafa wani tushen gini dabam da wanda aka riga aka kafa, wanda yake Yesu Kiristi.
Kilekoile juntu bhetimul bonai kene rakhi loise, etu uporte aru notun ekta bhetimul bona bole na paribo, etu to Jisu Khrista ase.
12 In wani ya yi gini a kan tushen ginin nan da zinariya, azurfa, duwatsu masu daraja, itace, ciyawa ko kara,
Etiya, jodi kunba manu etu ghor laga asol pathor uporte suna, chandi, daam pathor, khuri, nohoile bhi kher laga ghor khan bonai koile,
13 aikin zai bayyana kansa, domin za a nuna shi a sarari a Ranar. Wuta ce za tă bayyana aikin, wutar kuwa za tă gwada ingancin aikin kowa.
sob kisim kaam khan to dikhibo paribo, kele koile etu din laga ujala te sob dikhe, kelemane etu to jui pora he dikhai dibo. Jui nijor pora he eitu khan ke julai kene bhal-biya kaam khan sob janai dibo.
14 In abin da kowane mutum ya gina ya tsaya, zai sami lada.
Jun manu laga kaam to jui pora jula nai, tai laga kaam nimite inam pabo;
15 In ya ƙone, zai yi hasara, amma zai sami ceto, sai dai kamar wanda ya bi ta tsakiyar wuta ne.
kintu jun manu laga kaam to jui pora julai diye, tai laga kaam khan sob nuksan hobo, hoile bhi tai to bachi jabo, jineka ekjon manu jui jula pora polaikene bachi jai.
16 Ashe, ba ku sani ba cewa ku kanku haikalin Allah ne, Ruhun Allah kuma yana zaune a cikinku?
Apnikhan najane naki apnikhan to Isor laga ghor ase aru apnikhan bhitor te Tai laga Atma thake?
17 Duk wanda ya ɓata haikalin Allah, Allah zai ɓata shi, don haikalin Allah mai tsarki ne, ku ne kuwa haikalin nan.
Jun manu Isor laga ghor ke biya kori diye, Isor pora etu manu ke khotom kori dibo. Kilekoile Isor laga ghor to pobitro ase, juntu apuni he ase.
18 Kada ku ruɗi kanku. In waninku yana tsammani cewa yana da hikima, yadda duniya ta ɗauki hikima, to, sai ya mai da kansa “wawa” don yă zama mai hikima. (aiōn g165)
Kun bhi nije ke nijor pora nathoka bhi. Jun etu jamana te apuni khan majote nijorke buddhi thaka manu bhabe, taike “murkho” hobole dibi titia tai buddhi thaka manu hoi jabo. (aiōn g165)
19 Gama hikimar duniyan nan, wauta ce a gaban Allah, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yakan kama masu hikima a cikin makircinsu”;
Kilekoile etu prithibi laga buddhiman to Isor nimite murkho ase. Kile mane te Shastro te likhi kene ase, “Tai pora buddhiman khan ke taikhan laga nijor chal te phasai diye,”
20 kuma a rubuce yake cewa, “Ubangiji ya san dukan tunanin masu hikima banza ne.”
Arubi eneka likhi kene ase, “Probhu to buddhiman manu khan laga bhabona khan jane, aru eitu khan sob eku labh nathaka he ase.”
21 Saboda haka, kada wani yă yi taƙama da mutum! Gama kome naku ne,
Etu karone, etu prithibi te kunke bhi manu khan karone phutani kori bole nadibo. Kilekoile eitu khan sob apnikhan laga he ase,
22 ko Bulus ko Afollos ko Kefas ko duniya ko rai ko mutuwa ko abubuwa na yanzu ko na nan gaba, ai, duka naku ne,
Paul hoile bhi, Apollos hoile bhi, Cephas hoile bhi, nohoile etu prithibi, aru jibon hoile bhi, nohoile mora, nohoile etu somoite thaka, nohoile ahibole thaka somoi. Eitu khan sob apnikhan laga he ase,
23 ku kuwa na Kiristi ne, Kiristi kuma na Allah ne.
aru apnikhan to Khrista laga ase, aru Khrista to Isor laga ase.

< 1 Korintiyawa 3 >