< Romawa 11 >
1 To, ina da tambaya. Allah ya ƙi mutanensa ne? Sam, ko kaɗan! Ni mutumin Isra’ila ne kaina, zuriyar Ibrahim kuwa, daga kabilar Benyamin.
Amaiba: le, na da dilima adole ba: sa, “Gode da Ea fidafa dunu Isala: ili amo yolesila: ?” Hame mabu! Na amola na da Isala: ili dunu. Na da A: ibalaha: me egaga fi dunu amola Bediamini fi amo ganodini esala.
2 Allah bai ƙi mutanensa da ya rigya sani ba. Ba ku san abin da Nassi ya faɗa game da Iliya ba, yadda ya kawo kuka ga Allah a kan Isra’ila ya ce,
Gode Ea musa: dunu fi amo E hemonega degabo ilegeiba: le, amo E da hame yolesi. Dilia dawa: - Gode Sia: Dedei amo ganodini, Elaidia da Godema Isala: ili dunu ilia hou olelema: ne amane fofada: i,
3 “Ya Ubangiji, sun karkashe annabawanka suka kuma rurrushe bagadanka; ni kaɗai na ragu, suna kuma neman raina”?
“Hina Gode! Amo fi dunu ilia da dia balofede dunu huluane medole legei dagoi. Ilia da Dia oloda huluane ougili mugului dagoi. Nisu fawane da Dia hou hame yolesi. Ilia da na medole legemusa: , logo hogolala.”
4 Wace amsa ce Allah ya ba shi? “Na keɓe wa kaina dubu bakwai waɗanda ba su yi wa Ba’al sujada ba.”
Be Gode da Elaidiama bu adole i, “Nama hawa: hamomusa: gini, Na da dunu 7000 agoane ilegei dagoi. Disu hame, be ilia huluane da ogogosu ‘gode’ liligi ea dio amo Ba: ile, ema hame sia: ne gadosu.”
5 Haka ma, a wannan zamani akwai ragowar da aka zaɓa ta wurin alheri.
Wali, amola agoaiwane hou diala. Isala: ili dunu fi ganodini, wali dunu bagahame ilima Gode da udigili asigiba: le, E da amo dunu Ea hou lalegagumusa: , ili ilegei dagoi.
6 In kuwa na alheri ne, ba sauran cewa ya dogara ga ayyuka ke nan. In ba haka ba, ashe, alheri ba alheri ba ne kuma.
Ilia hou moloidafa hamoiba: le hame, be Gode da ilima udigili hahawane asigiba: le fawane, E da ili ilegei. Be Gode da dunu ilia hou moloidafa hamoiba: le ilima ilegei ganiaba, Ea hahawane dogolegele asigi hou da ogogosu udigili asigi hou agoane ba: la: loba.
7 To, sai me? Abin da Isra’ila suka nema da himma ba su samu ba, amma zaɓaɓɓun suka samu. Sauran suka taurare,
Isala: ili dunu da ilia hogoi helebeba: le, ilia hanai liligidafa hamedafa ba: i. Be Gode da Isala: ili dunu bagahame fawane, amo ilegei dagoiba: le, E da ili fawane afadenei bu moloidafa hamoi ba: i. Be eno huluane, ilia ge da ga: si agoane hamoiba: le, Gode Ea wele sia: su hame nabi.
8 kamar yadda yake a rubuce cewa, “Allah ya ba su ruhun ruɗewa, idanu don su kāsa gani, da kuma kunnuwa don su kāsa ji, har yă zuwa yau.”
Gode Sia: da agoane dedei diala, “Gode da ilia asigi dawa: su amola ilia dogo dioiwane hamoi. Musa: amola wali, ilia hame ba: sa amola hame naba.”
9 Dawuda kuma ya ce, “Bari teburin cin abincinsu yă zama musu tarko, sanadin fāɗuwa da dutsen sa tuntuɓe da kuma ramuwa a kansu.
Gode Sia: Dedei ganodini, Da: ibidi da amane sia: sa, “Ilia lolo nabe amoma masea, ilia sani amo ganodini sa: imu da defea. Ilia dafane, se dabe iasu bagade lamu da defea.
10 Bari idanunsu su duhunta don kada su iya gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.”
Ilia siga mae ba: ma: ne, Dia ilia si wadela: mu da defea. Ilia eso huluane se nababeba: le, dioiwane masunu da defea.”
11 Har yanzu ina da tambaya. Sun yi tuntuɓe har ya kai ga fāɗuwar da ba za su iya tashi ba ne? Sam, ko kaɗan! A maimako, saboda laifinsu ne ceto ya zo ga Al’ummai don a sa mutanen Isra’ila su ji kishi.
Amaiba: le, na dilima adole ba: sa! Yu dunu ilia sadenane dafabeba: le, ilia dafawane bu mae wa: legadoma: ne dafabela: ? Hame mabu! Ilia wadela: i hou hamoiba: le, Dienadaile dunu da Gode Ea gaga: su hou ba: i dagoi. Amaiba: le Yu dunu da wali mudasu hou ba: sa.
12 Amma in laifinsu yana nufin albarka ga duniya, hasararsu kuma albarka ga Al’ummai, ina misalin yalwar da albarkunsu za su kawo!
Yu dunu da wadela: i hou hamobeba: le, Gode Ea hahawane dogolegele iasu da eno osobo bagade fifi asi gala dunuma doaga: i dagoi. Yu dunu da a: silibu hou hame gagui agoane esalebeba: le, Dienadaile dunu da Gode Ea hahawane hou ba: i. Amaiba: le, Yu dunu huluane ilia Yesu Ea fa: no bobogesu fi amo ganodini masea, ninia huluane da Gode Ea hahawane dogolegesu hou baligiliwane ba: mu.
13 Ina magana da ku ne fa Al’ummai. Tun da yake ni manzo ne ga Al’ummai, ina taƙama da aikin nan nawa,
Na da wali dili Dienadaile dunuma sia: sa. Gode da na dili Dienadaile dunuma asunasiba: le, na da na hawa: hamosu asigiwane hidale ba: sa.
14 da fata zan rura kabilata a ta kowace hanya su ji kishi har ma yă sa in ceci waɗansunsu.
Na sia: beba: le, amabela: ? Na fi Isala: ili dunu ilia mudale, mogili ilia Gode Ea hou lalegaguma: bela: ?
15 Gama in ƙinsu da aka yi ya zama sulhu ga duniya, me karɓarsu za tă zama in ba rai daga matattu ba?
Bai Gode da Isala: ili fi yolesiba: le, eno fi dunu huluane musa: Ema ha lai esalu e da bu yosia: le, Ea na: iyado dunu fi hamoi dagoi. Amaiba: le, Gode da Isala: ili dunu fi bu yosia: sea, hou da bogoi bu wa: legadosu agoane ba: mu.
16 In sashen da aka miƙa a matsayin nunan fari tsattsarka ne, to, sauran ma tsattsarka ne; in saiwar tsattsarka ce, to, sauran rassan ma tsattsarka ne.
Dunu da agi fifili, degabo fonobahadi liligi Godema iasea, agi huluane da Gode Ea agi dawa: ma. Ifa gagui galea, di da amo ea difi Godema iasea, amo ifa ea amoda amola da Gode Ea:
17 In an sassare waɗansu rassa, kai kuwa da kake kai zaitun jeji, aka ɗauke ka aka kuma yi muku aure, a yanzu kuwa kana shan ni’imar saiwar zaitun ɗin nan tare da sauran rassan,
Gode da fedege agoane, ea ifabi ganodini bugi olife ifa amo ea amoda mogili dadamuni, eno olife udigili iwilaga lelu liligi amo bugi ifaga madelagimusa: sali. Dilia Dienadaile dunu da amo iwilaga dialu olife ifa agoane. Dilia da wali Yu dunu ilia gasa bagade a: silibu esalusu gilisili gagusa.
18 kada ka yi taƙama cewa ka fi waɗancan rassan da aka sassare. In kuwa ka yi haka, to, ka yi la’akari da wannan. Ba kai ne kake taimakon saiwar ba, saiwar ce take taimakonka.
Amaiba: le, musa: olife ifadafa ea amoda, Gode da dadamuni fasi, amo dilia higale mae ba: ma. Dilia gasa fi hamomu da hamedei. Dilia da amoda fawane. Dilia da difi amoma ha: i manu hame iaha. Difi da dili alema: ne, dilima ha: i manu iaha.
19 To, kana iya cewa, “An sassare rassan ne don a ɗaura aure da ni.”
Be dilia da amane sia: mu, “Dafawane! Be Gode da ninima ilia sogebi ima: ne, musa: amoda dadamuni fasi dagoi.”
20 Haka yake. Amma an sassare su ne saboda rashin bangaskiya, kai kuma kana tsaye ta wurin bangaskiya. Kada ka yi taƙama, sai dai ka ji tsoro.
Amo da dafawane! Ilia da dafawaneyale hame dawa: beba: le, Gode da ili dadamuni fasi. Dilia da dafawaneyale dawa: beba: le, wali ifadafa ganodini esala. Be amo dawa: beba: le, hidale gasa fi hou mae hamoma. Dilia beda: mu da defea.
21 Gama in har Allah bai bar rassan nan na asali ba, kai ma ba zai bar ka ba.
Yu dunu da fedege agoane amodadafa galu. Be amo da dafaiba: le, Gode da fadegale fasi. Amaiba: le dawa: ma! Dilia amola e da fadegasa: besa: le, dawa: ma!
22 Ka lura fa da alheri da kuma tsananin Allah, tsanani ga waɗanda suka fāɗi, amma alheri a gare ka, da fata za ka ci gaba cikin alherinsa. In ba haka ba, kai ma za a sare ka.
Ninia da amo hou ganodini, Gode Ea asigi hou amola Gode Ea ougi fofada: su hou gilisili ba: sa. E da wadela: i hou hamosu dafai dunuma ougi fofada: su olelesa. Be dilia Ea asigi gogolema: ne olofosu hou dawa: le, mae yolesili Ema fa: no bobogolalea, e da dilima asigilalumu. Be dilia da amo hou yolesisia, E da dili amola dadamuni fasimu.
23 In kuwa ba su nace cikin rashin bangaskiya ba, za a sāke ɗaura aure da su, domin Allah yana iya sāke haɗa su.
Amola Yu dunu ilia bu dafawaneyale dawa: sea, Gode da ilia musa: sogebi amo ganodini bu madelagima: ne salimu. Bai Gode da amo hou hamomusa: defele esala.
24 Kai ma da aka saro daga zaitun ɗin da asalinsa yake na jeji, aka ɗaura aure da kai a jikin zaitun ɗin na gida, saɓanin yadda aka saba, balle waɗannan rassa na asali, da za a ɗaura aure da su a jikin zaitun ɗin nan nasu na asali?
Dilia Dienadaile dunu da fedege agoane udigili iwilaga dialu olife ifa ea amoda. Gode da dili dadamuni, ifabi bugi olife ifa amoga madelagi dagoi. Be Yu dunu da ifabi amoga bugi olife ifa ea fedege agoane gala. Amaiba: le, amo amoda liligi Godema dadamuni fasi liligi, e da bu ifadafa amoga madelagimusa: dawa: sea, asaboiwane ba: mu. Ilia da hedolowane bu madelagimu.
25 Ba na so ku kasance cikin rashin sani game da wannan asirin’yan’uwa, domin kada ku ɗaga kai. Isra’ila sun ɗanɗana sashe na taurarewa har sai da shigowar Al’ummai masu yawa ya cika.
Na fi dunu! Na da dafawane wamolegei sia: dilima olelemu hanai gala. Amo nabasea, dili bu dilia dawa: su hou da bagadeyale hame dawa: mu. Isala: ili fi dunu ilia dogo da igiwane hamoi, be amo hou da eso huluane hame dialumu. Be Dienadaile dunu ilia gilisisu ilegei idi Gode da ilegei, amo defele ilia Gode Ea hou lalegagui dagoi ba: sea, Isala: ili dunu ilia hihi hou da yolesiwane ba: mu.
26 Ta haka kuwa za a ceci dukan Isra’ila, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai ceto zai zo daga Sihiyona; zai kawar da rashin bin Allah daga Yaƙub.
Amalalu, Isala: ili fi dunu huluane ilia Gode Ea gaga: su hou ba: mu. Gode Sia: da amane dedei diala, “Gaga: su Dunu da Saione amoga misini, E da Ya: igobe ea mano huluane ilia wadela: i hou huluane fadegale fasimu.
27 Wannan kuwa shi ne alkawarina da su sa’ad da na ɗauke musu zunubansu.”
Na da ilia wadela: i hou gogolema: ne olofosea, amo gousa: su ilima hamomu.”
28 Game da zancen nan na bishara kuwa, su abokan gāba ne saboda ku; amma game da zaɓen kuwa, su ƙaunatattunsa ne, albarkacin kakannin kakanninsu,
Yu dunu da Gode Sia: Ida: iwane Gala higabeba: le, ilia Godema ha laiwane hamoi, be dilia Dienadaile dunu fidima: ne amo hou da doaga: i. Be Gode da ilia siba fi ilima Ea ilegei dagoiba: le, ilia da Ea fi dunu esala.
29 gama kyautar Allah da kiransa ba a sokewa.
Gode da Ea hanaiga dunu fi ilegesa amola ilima hahawane iaha. Amola E da Ea asigi dawa: su hame afadenesa.
30 Kamar yadda a dā can ku da kuke marasa biyayya ga Allah kuka sami jinƙai yanzu ta dalilin rashin biyayyarsu,
Be dilia Dienadaile dunu! Dilia da musa: Gode Ea Sia: hame nabasu. Be Yu dunu ilia hame nabasu hou hamobeba: le, dilia wali Gode Ea gogolema: ne olofosu dawa:
31 haka su ma suka zama marasa biyayya a yanzu domin su ma su sami jinƙai ta dalilin jinƙan da Allah ya yi muku.
Amo hou defele, dilia da wali gogolema: ne olofosu dawa: beba: le, Yu fi dunu da wali hame nabasu hou hamonana. Bai ilia da hobea Gode Ea gogolema: ne olofosu ba: ma: ne, agoane hamosa.
32 Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē )
Gode da dunu huluanedafa ilima Ea udigili gogolema: ne olofosu hou olelema: ne, E da dunu huluane hame nabasu se iasu udigili hawa: hamosu dunu agoane hamoi dagoi. (eleēsē )
33 Kai, zurfin yalwar hikima da kuma sanin Allah yana nan a yalwace! Hukunce-hukuncensa kuma su fi gaban bincike, hanyoyinsa kuwa sun wuce gaban ganewa!
Gode Ea gagui hou da bagadedafa. Ea asigi dawa: su amola Ea hamonanebe dawa: su hou da baligiliwane bagade. Ea hou hamoi nowa da dawa: ma: bela: ? Ea logoga ahoanebe hou da dawa: mu hamedei.
34 “Wa ya taɓa sanin zuciyar Ubangiji? Ko kuwa yă ba shi shawara?”
Gode Sia: da agoane dedei diala, “Nowa da Hina Gode Ea asigi dawa: su dawa: sala: ? Nowa da Ema fada: i sia: olelema: bela: ?
35 “Wa ya taɓa ba wa Allah wani abu, da Allah zai sāka masa?”
Nowa da Godema dabe bu lama: ne liligi iabela: ?”
36 Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn )
Bai E da liligi huluanedafa hahamoi dagoi. E hahawane ba: ma: ne, liligi huluanedafa diala. Ninia Godema mae yolesili nodonanumu da defea. Ama. (aiōn )