< Romawa 10 >
1 ’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto.
Na fi dunu! Na asigi dawa: su huluane na dogo ganodini amoga, na hanai da na fi dunu ilia gaga: su ba: mu. Amo hou ilia dawa: ma: ne, Na da Godema sia: ne gadolala.
2 Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba.
Na dilima dafawane sia: sa! Ilia da Godema hanaiwane hawa: hamomusa: dawa: lala. Be ilia hanai hou bai da bagade dawa: su hame.
3 Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
Gode Ea hou amoga e da dunu gogolema: ne olofole, bu moloidafa hamoi ba: sa, amo hou ilia hame dawa: Be ilia amo mae dawa: le, ilisu ilia logo eno fodomusa: dawa: lala. Amaiba: le, Gode Ea houdafa amoga e da dunu afadenene bu moloidafa hamoi ba: sa, amo hou ilia nabawane hame hamoi.
4 Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
Yesu Gelesu da hamoiba: le, wali Sema da dagoiwane ba: sa. Amaiba: le, nowa dunu da dafawaneyale dawa: sea, lalegagusia, Gode da amo dunu afadenene moloidafa hamoi ba: sa.
5 Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Mousese da Sema hou amo huluane hamobeba: le, Gode da dunu moloidafa ba: sa, amo hou dawa: beba: le, amane dedei, “Nowa da Sema sia: huluane nabawane hamosea, e da esalumu.”
6 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’” (wato, don yă sauko da Kiristi),
Be dunu da dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da amo dunu afadenei moloidafa ba: sa, amo olelemusa: , Ea Sia: da amane dedei diala, “Dia dogo ganodini, ‘nowa da Hebene sogega heda: bela: ?’ amane mae adole ba: ma.” (Bai ninia Hebene sogega heda: le, Yesu Gelesu ninima bu gudu sa: imusa: misa: ne sia: mu da hamedei.)
7 “ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos )
Eno da amane adole ba: mu da defea hame, “Nowa da bogoi soge amoga gudu sa: ima: bela: ?” (Bai Gelesu Ea bu bogole, wa: legadolesimu da hamedei.) (Abyssos )
8 Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,” wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela.
Be Gode Sia: da agoane dedei diala, “Gode Ea sia: ida: iwane gala da di gadenene diala. Amo sia: da dia lafi da: iya diala amola dia dogo ganodini diala!” Amola ninia da amo dafawaneyale dawa: su sia: olelesa.
9 Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
Di da dia lafidili, “Yesu da Hina Godedafa!” amo sia: sea, amola dia dogo ganodini Yesu Ea bogoi da: i hodo Gode da wa: legadolesi amo dafawaneyale dawa: sea, di da Gode Ea gaga: su hou ba: mu.
10 Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.
Bai ninia dogo ganodini dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da nini afadenei bu moloidafa hamoi ba: sa. Amola amo dafawaneyale dawa: su hou ninia lafidili sia: sea, ninia da Gode Ea gaga: su hou ba: mu.
11 Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
Gode Sia: da amane dedei diala, “Nowa dunu da Yesu Gelesu Ea hou dafawaneyale dawa: sea, amo da hame da: i diomu amola hame gogosiamu.”
12 Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi,
Amo sia: da dunu huluane ilia hou olelesa. Bai Gode da Yu dunu amola Dienadaile dunu, hisu hisu hame ba: sa. Huluane da Ea gaga: su hou defele ba: sa. Gode da dunu huluanedafa ilima Hina Godedafa esala. Nowa dunu da Gode e fidima: ne Ema wele sia: sea, E da huluane defele hahawane dogolegele fidisa.
13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
Gode Sia: da agoane dedei diala, “Nowa da Hina Godedafa Ea fidisu lama: ne wele sia: sea, e da Ea gaga: su ba: mu.”
14 To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba?
Be ilia Gode Ea hou dafawaneyale hame dawa: sea, ilia da Ema wele sia: mu hamedeiwane ba: mu. Amola sia: hame nabi galea, ilia dafawaneyale dawa: mu hamedeiwane ba: mu. Amola dunu eno da ilia lafidili sia: hame olelesea, ilia nabimu da hamedeidafa.
15 Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”
Amola Gode da sia: olelesu dunu hame asuna ahoasea, eno dunuma sia: olelemu da hamedeiwane ba: mu. Gode Sia: da agoane dedei diala, “Olelesu dunu ilia sia: moloidafa gaguli maha, amo ili mabe ninia da hahawane ba: sa.”
16 Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
Be dunu huluanedafa da amo Sia: Ida: iwane Gala nababeba: le, mogili ilia da hame lalegagui. Musa: balofede dunu Aisaia da amane sia: i, “Hina Gode! Nowa da ninia sia: ne iasu dafawaneyale dawa: bela: ?”
17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi.
Amaiba: le, dunu ilia Gode Ea sia: nababeba: le, dafawaneyale dawa: sa. Amola dunu eno ilia lafidili Yesu Gelesu Ea hou olelesea, dunu eno da Gode Ea sia: ida: iwane naba.
18 Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji. “Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya, kalmominsu kuma har iyakar duniya.”
Be na da agoane adole ba: sa. Yu dunu ilia dafawanedafa Gode Ea Sia: nabibala: ? Dafawane! Ilia da nabi dagoi! Bai Gode Sia: da agoane dedei diala, “Ilia lafidili sia: da osobo bagade fifi asi gala dunu huluane ilima asi dagoi. Ilia sia: da osobo bagade be huluane amoga doaga: i dagoi.”
19 Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce, “Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba; zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”
Na da bu adole ba: sa. Isala: ili dunu da Gode Ea Sia: gega nabi be noga: le hame dawa: digibela: ? Mousese hisu da Gode sia: dedei amane, “Na da dunu fi hamedei agoane amo ganodini hawa: hamomuba: le, Na fi dunu mudama: ne hamomu. Gagaoui fi amo ganodini Na hawa: hamosea, Na fi da ougiwane ba: mu.”
20 Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce, “Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni; Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”
Be Aisaia, e da baligili gasawane Gode sia: amane olelei, “Dunu fi amo da Na hame hogoi, ilia da Na ba: i dagoi. Ilia da Nama misa: ne Nama hame adole ba: i. Be Na da ilima doaga: i.”
21 Amma game da Isra’ila ya ce, “Dukan yini na miƙa hannuwana ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”
Be Gode da Isala: ili fi ilia hou olelema: ne, amane sia: i, “Eso huluane mae yolesili, Na da hame nabasu dunu amola hihisu dunu, amo dunu fi yosia: musa: , Na lobo ilua: su. Be hamedei.”