< Ru’uya ta Yohanna 7 >
1 Bayan wannan, na ga mala’iku huɗu, a tsaye a kusurwoyi huɗu na duniya, suna tsare iskoki huɗu na duniya, domin su hana wani iska hurawa a bisan ƙasa ko a bisan teku ko a bisa wani itace.
Pagamaliki genago navawene vamitumu va kunani mcheche vayimili mupandi mcheche za mulima, vidivalila vimbunga kuhuma pandi mcheche za pamulima muni chikoto kubuma hata padebe, pamulima amala munyanja amala mumikongo.
2 Sai na ga wani mala’ika yana zuwa daga gabas, yana da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya wa mala’ikun nan huɗu da aka ba su iko su cuci ƙasa da teku ya ce,
Kangi namuwene mtumu yungi wa kunani ikwela kunani kuhuma kwelitipama lilanga kuni akamwili ulangisu wa Chapanga mweavi mumi. Akakwesa lwami na kuvajovela vamitumu avo mcheche vevagotoliwi uhotola kuhalabisa mulima na nyanja.
3 “Kada ku cuci ƙasa ko teku ko kuma itatuwa sai bayan mun sa hatimi a goshin dukan bayin Allahnmu.”
“Mkotoka kuhalabisa mulima amala nyanja amala mikongo mbaka patimala kuvavika vidindilu muchiwungi cha vatumisi va Chapanga witu.”
4 Sai na ji yawan waɗanda aka sa musu hatimi. Su 144,000 daga dukan kabilan Isra’ila.
Kangi, nikayuwana mvalangu ya vala vevavikiwi vidindilu vya Chapanga, vandu laki yimonga elufu alobaini na mcheche kuhuma mumakabila goha ga vandu va Isilaeli.
5 Daga kabilar Yahuda mutum 12,000 ne aka sa musu hatimin, daga kabilar Ruben mutum 12,000, daga kabilar Gad mutum 12,000,
Likabila la Yuda, vandu elufu kumi vevavikili vidindilu vya mnemu, likabila la Lubeni vandu elufu kumi na mbili na vandu va likabila la Gadi vavili elufu kumi na mbili vevavikiwi ulangisu,
6 daga kabilar Asher mutum 12,000, daga kabilar Naftali mutum 12,000, daga kabilar Manasse mutum 12,000,
likabila la Asheli vandu elufu kumi na zivili na kabila Nafutali vandu elufu kumi na zivili na kabila la Menasi vandu elufu kumi zivili,
7 daga kabilar Simeyon mutum 12,000, daga kabilar Lawi mutum 12,000, daga kabilar Issakar mutum 12,000,
likabila la Simioni vandu elufu kumi na zivili na likabila la Lawi vandu elufu kumi na zivili na likabila la Isakali vandu elufu kumi na zivili,
8 daga kabilar Zebulun mutum 12,000, daga kabilar Yusuf mutum 12,000, daga kabilar Benyamin mutum 12,000.
likabila la Zebuloni vandu elufu kumi na zivili na likabila la Yosefu vandu elufu kumi na zivili na likabila la Benjamini vandu elufu kumi na zivili.
9 Bayan wannan sai na duba, can a gabana kuwa ga wani taro mai girma, wanda ba mai iya ƙirgawa, daga kowace al’umma, kabila, mutane da kuma harshe, suna tsaye a gaban kursiyin da kuma gaban Ɗan Ragon nan. Suna saye da fararen tufafi suna kuma riƙe da rassan dabino a hannuwansu.
Kangi nikalola, nauwene msambi mvaha wa vandu vangavalangika, vandu kuhuma kila langi na vandu va kila lukolo mulima vandu chevilongela. Vene vayimili palongolo ya chigoda cha unkosi na palongolo ya Mwanalimbelele, vawalili ligwanda la msopi na kukamula matutu ga mavali mu mawoko gavi.
10 Suka tā da murya da ƙarfi suna cewa, “Ceto na Allahnmu ne, wanda yake zaune a bisan kursiyi, da kuma na Ɗan Ragon.”
Vandu vala vakakwesa lwami vakajova, “Usangula witu wihuma kwa Chapanga witu, mweitama panani ya chigoda cha unkosi na kuhuma Mwanalimbelele!”
11 Dukan mala’iku suna tsaye kewaye da kursiyin da kuma kewaye da dattawan tare da halittu huɗun nan masu rai. Suka fāɗi da fuskokinsu ƙasa a gaban kursiyin suka kuma yi wa Allah sujada,
Vamitumu va kunani voha vakayima kuchitindila chigoda cha unkosi na vagogo na vala viumbi wumi mcheche. Vakagwa chakukupama palongolo ya chigoda unkosi, vakamuyupa Chapanga,
12 suna cewa, “Amin! Yabo da ɗaukaka, da hikima da godiya da girma da iko da ƙarfi sun tabbata ga Allahnmu har abada abadin. Amin!” (aiōn )
vijova, “Ena! Ulumba na ukulu na luhala na sengusa na utopesa na uhotola na makakala vivya kwa Chapanga witu, magono na magono gangali mwishu! Ena!” (aiōn )
13 Sai ɗaya daga cikin dattawan ya tambaye ni ya ce, “Waɗannan da suke saye da fararen tufafi su wane ne, daga ina kuma suka fito?”
Kangi mmonga wa vagogo vala akanikota, “Venava vevawalili magwanda ga msopi ndi vandu vayani na vahumili koki?”
14 Na amsa na ce, “Ranka yă daɗe, kai ka sani.” Sai ya ce, “Waɗannan su ne waɗanda suka fito daga matsananciyar wahala; sun wanke tufafinsu suka kuma mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan.
Namyangwili, “Bambu wangu veve ndi wimanya!” Mwene akanijovela, “Ava ndi vala vevayombwiki na kulama mu mang'ahiso gakulu, vevachapili magwanda gavi na kugakita ga msopi mu ngasi ya Mwanalimbelele.
15 Saboda haka, “suna a gaban kursiyin Allah suna masa hidima dare da rana a cikin haikalinsa; kuma wannan mai zaune a kursiyin zai shimfiɗa tentinsa a bisansu.
Ndi muni vavi palongolo ya chigoda cha unkosi wa Chapanga vakumuhengela muhi na kilu mu Nyumba yaki. Na yula mweitama panani ya chigoda yati itama navo na kuvayunga.
16 ‘Ba za su sāke jin yunwa ba; ba za su kuma sāke jin ƙishirwa ba. Rana ba za tă buga su ba,’ ko kuma kowane irin zafin ƙuna.
Njala yikuvavina lepi kavili, amala njota amala lilanga amala lupyupa likuvachona lepi kavili.
17 Gama Ɗan Ragon da yake a tsakiyar kursiyin zai zama makiyayinsu; ‘zai bi da su zuwa ga maɓulɓular ruwan rai.’ ‘Allah kuwa zai share dukan hawaye daga idanunsu.’”
Ndava Mwanalimbelele mweavi pagati ya chigoda cha unkosi, akuvayunga na kuvalongosa kuchinyepa cha manji ga wumi. Na Chapanga mwene akuvahungula maholi gavi goha.”