< Ru’uya ta Yohanna 6 >

1 Na kalli yayinda Ɗan Ragon ya buɗe hatimin farko na hatimai bakwai ɗin nan. Sai na ji ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai ya yi magana da murya mai kama da tsawa ya ce, “Zo!”
Kangi, nikamlola Mwanalimbelele akuchigangandula pagati ya chimonga ya vidindilu saba. Nikayuwana mmonga wa vala viumbi wumi mcheche akajova kwa lwami ngati mbamba, “Bwelayi!”
2 Na duba, can kuwa a gabana ga wani farin doki! Mai hawansa yana riƙe da baka, aka kuma ba shi rawani, ya yi sukuwa ya fito kamar mai nasara da ya kutsa don nasara.
Kangi nachiwene chinyama chamsopi palongolo chechikemelewa falasi. Na yula mweatamili panani yaki akamwili upinde. Chapanga ampelili njingwa ya chinkosi, kulangisa mwene ndi nkosi, mwenuyo mweahumili kuvahotola vandu ayendalili kuvahotola.
3 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na biyun, sai na ji halitta mai rai na biyu ya ce, “Zo!”
Kangi, Mwanalimbelele akagagandula chidindilu cha pili cha mnemu. Namyuwini yula chiumbi wumi wa pili ijova, “Bwelayi!”
4 Sai wani doki ya fito, ja wur. Aka ba wa mai hawansa iko yă ɗauke salama daga duniya yă kuma sa mutane su kashe juna. Aka ba shi babban takobi.
Mewawa akahumila falasi yungi, mdung'u. Mweatamili panani ya falasi akagotolewa uhotola wa kuwusa uteke pamulima, vandu vakomanayi, mwene apewili upanga uvaha.
5 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na uku, sai na ji halitta mai rai na uku ya ce, “Zo!” Na duba, can a gabana kuwa ga wani baƙin doki! Mai hawansa yana riƙe da abubuwan awo guda biyu a hannunsa.
Mwanalimbelele akagagandula chidindilu cha datu cha mnemu. Namyuwini yula chiumbi wumi wa datu ijova, “Bwelayi!” Kangi nikalola na kumbi pavili na falasi mtitu apo. Mweatamili panani ya falasi avili na vipimu vivili vya kupimila utopesi mu mawoko gaki.
6 Sai na ji wani abu mai ƙara kamar wata murya a tsakiyar halittu huɗun nan masu rai tana cewa, “Kwatan alkama don albashin aikin yini, da kuma kwata uku na sha’ir don albashin yini guda, kada kuwa ka ɓata man da ruwan inabi!”
Nayuwini ngati lwami luhuma pagati ya vala viumbi wumi mcheche. Yene yajovili, “Chibaba chimonga cha uhembe wa nganu kwa luhuna lwa ligono limonga, na vibaba vidatu vya shaili kwa luhuna lwa ligono limonga. Nambu ukoto kuhalibisa mahuta ga zeituni amala divayi!”
7 Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na huɗu, sai na ji muryar halitta mai rai na huɗu ya ce, “Zo!”
Kangi, Mwanalimbelele akaubandula mdindilu wa mcheche wa mnemu. Namyuwini yula chiumbi wumi wa mcheche ijova, “Bwelayi!”
8 Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Kangi nikalola, na kumbi avili falasi mmonga apo langi yaki ya lyenge. Na liina la mweatamili panani ya falasi avili Lifwa, na mulima wa vandu vevafwili amlandili mumbele. Avo vevapewili uhotola wa lobo yimonga ya mulima, vavakoma vandu kwa upanga, njala, tauni na kwa hinyama hikali ya pamulima. (Hadēs g86)
9 Sa’ad da ya buɗe hatimi na biyar, sai na ga a ƙarƙashin bagaden rayukan waɗanda aka kashe saboda maganar Allah da kuma shaidar da suka yi.
Kangi, Mwanalimbelele akachigagandula chidindilu cha mhanu cha mnemu. Nikalola pahi ya lusanja lwa luteta lwa kunani kwa Chapanga lwa kuhukisa ubani mipungu ya vala vevakomiwi ndava ya ujumbi wa Chapanga, na ndava vevajovili ndava yaki.
10 Suka yi kira da babbar murya suka ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, Mai Tsarki da kuma Mai Gaskiya, sai yaushe za ka shari’anta mazaunan duniya ka kuma ɗauki mana fansar jininmu?”
Hinu, vakavemba kwa lwami luvaha, “Ee Bambu, mweuvi na makakala na mchakaka, yati wikavila mbaka ndali kubwela kuvakitila uhamula vandu vevitama voha pamulima ndava ya kukomiwa kwitu?”
11 Sai aka ba wa kowannensu farin riga, aka kuma faɗa musu su ɗan jira kaɗan sai an cika adadin abokansu masu hidima da kuma’yan’uwansu waɗanda za a kashe kamar yadda su ma aka kashe su.
Chapanga ampelili kila mmonga ligwanda litali la msopi kwa lukumbi luhupi kulindila, mbaka pautimila mvalangu wa vatumisi vayavi na valongo veviganikiwa kukomiwa ngati vene chevakomiwi.
12 Ina kallo yayinda ya buɗe hatimi na shida. Sai aka yi babban girgizar ƙasa. Rana ta zama baƙa kamar gwado na gashin akuya, wata kuma gaba ɗaya ya zama ja wur kamar jini,
Kangi, nikalola, na lukumbi Mwanalimbelele peagagandula chidindilu cha sita. Kukavya na mndendemo wa ndima, lilanga likavya lititu tii ngati ligunila, mwehi woha ukavya udung'u ngati ngasi,
13 taurarin sararin sama suka fāffāɗi a ƙasa, kamar yadda ɗanyun’ya’yan ɓaure suke fāɗuwa daga itacen ɓaure sa’ad da iska mai ƙarfi ta jijjiga shi.
ndondo za kunani zikagwa panani ya mulima ngati matunda ga mkuyu gangakangala chegigwa lukumbi mkongo waki pewinyuguswa na chimbungululu chikali
14 Sararin sama kuwa ya janye kamar naɗaɗɗen littafi, ya yi ta naɗewa, aka kuma kawar da kowane dutse da kowane tsibiri daga wurinsa.
Kunani na kwawukili ngati mpasa cheyikunjiwi, vidunda vyoha na visiwa vikawusiwa pandu paki.
15 Sa’an nan sarakunan duniya, hakimai, jarumawa, masu arziki, masu ƙarfi, da kowane bawa da kuma kowane’yantacce ya ɓoye a cikin koguna da kuma cikin duwatsun tsaunuka.
Kangi, vankosi va pamulima, vakulu, na vachilongosi va msambi, vandu vana vindu vyamahele vevavi na makakala na kila mvanda na kila mundu angavya mvanda vakajifiya mumbugu na mumbugu za matalau ya vidunda.
16 Suka kira duwatsu da tsaunuka suna cewa, “Ku fāɗi a kanmu ku kuma ɓoye mu daga fuskar wannan mai zama a kan kursiyi da kuma daga fushin Ɗan Ragon nan!
Vene vakavijovela, vidunda na matalahu gala “Mtigwilila na mutifiya tikotoka kulolekana palongolo ya mihu ga yula mwene mweatami panani ya chigoda cha unkosi, na ligoga la Mwanalimbelele!
17 Gama babbar ranar fushinsu ta zo, wa kuwa zai iya tsayawa?”
Muni ligono likulu la ligoga lavi yibweli. Yani mweihotola kulama?”

< Ru’uya ta Yohanna 6 >