< Zabura 94 >
1 Ya Ubangiji, Allahn da yake ramuwa, Ya Allah wanda yake ramuwa, ka haskaka.
Hina Gode, Di da Gode amo da se imunusa: dawa: Dia ougi hou olelema!
2 Ka tashi, ya Alƙalin duniya; ka sāka wa masu girman kai abin da ya dace da su.
Di da fifi asi gala dunu huluane ilima fofada: su esala! Di wa: legadole amola hina: da: ima hidale nodone hamobe dunu ilima hi giadofale hamobe defele amo dabe ima!
3 Har yaushe mugaye, ya Ubangiji har yaushe mugaye za su yi ta murna?
Habowali seda wadela: i hou hamosu dunu da nodoma: bela: ? Hina Gode, habowali seda ganoma: bela: ?
4 Suna ta yin maganganun fariya; dukan masu aikata mugunta sun cika da fariya.
Wadela: le hamoi dunu da habowali seda nodonanoma: bela: , amola ea wadela: le hamoi amoga hidale sia: noma: bela: ?
5 Suna murƙushe mutanenka, ya Ubangiji; suna danne gādonka.
Hina Gode, ilia da Dia dunu amo fane dalega: le sala, amalu ilia da Dimagai dunu ososa: gilisisa.
6 Suna kashe gwauraye da kuma baƙi; suna kisan marayu.
Ilia da uda didalo amola guluba: mano amola sofe misi dunu ninia soge ganodini esalebe dunu amo huluane fane lelegesa.
7 Suna ce, “Ubangiji ba ya gani; Allah na Yaƙub bai kula ba.”
Ilia da amane, sia: sa “Hina Gode Ea da nini hame ba: sa. Isala: ili Gode da nini hame dawa: digi.”
8 Ku mai da hankali, ku marasa azanci a cikin mutane; ku wawaye, yaushe za ku zama masu hikima?
Na dunu fi! Dilia da abuli gagaoui agoane ganoma: bela: ? Dilia da habogala noga: le dawa: ma: bela: ?
9 Shi da ya sa kunne ba don a ji ba ne? Shi da ya yi ido ba don yă gani ba ne?
Dilia da adi dawa: bela: ? Gode da ninia ge hahamoi. E da sia: hame nabala: ? Gode da ninia si hahamoi. E da hame ba: sala: ?
10 Shi da yake yi wa al’ummai horo ba ya hukunci ne? Shi da yake koya wa mutum ba shi da sani ne?
E da fifi asi gala ilima ouligisa! E da ilima se bidi ima: bela: ? E da osobo bagade dunu huluane ilima olelesu dunu. E da dawa: hame ganabela: ?
11 Ubangiji ya san tunanin mutum; ya san cewa tunaninsu banza ne.
Hina Gode da dunu huluane ilia asigiga dawa: be huluane dawa: sa, E da ilia dawa: su da hamedene liligi amo dawa:
12 Mai albarka ne mutumin da ka yi masa horo, ya Ubangiji, mutumin da ka koyar daga dokarka;
Hina Gode! Nowa dunu amo Di da ema Dia sema olelebe. e da hahawane bagade gala!
13 kana ba shi sauƙi a lokacin wahala, sai har an haƙa rami wa mugaye.
Bidi hamosu eno da ema mae doaga: ma: ne, Di da helefisu ema iaha, amogainini wadela: i hou hamosu dunu ili sa: ima: ne uli dogoi da dogosa.
14 Gama Ubangiji ba zai ƙi mutanensa ba; ba zai taɓa yashe gādonsa ba.
Hina Gode da Ea dunu fi hame fisiagamu. E da Ea dunu fi ilima hame gogolemu.
15 Za a sāke kafa hukunci a kan adalci, kuma dukan masu adalci a zuciya za su bi shi.
Moloidafa fofada: su hou da fofada: su diasu ganodini bu ba: mu, amola moloidafa dunu ilia da amo hou fuligala: mu.
16 Wane ne zai yi gāba da mugaye domina? Wane ne zai ɗauki matsayi ya yi gāba da masu aikata mugunta domina?
Nowa da wadela: i hou hamosu amoma higale nama ga: musa: wa: legadobela: ? Nowa da wadela: i hou hamosu dunu ilima higale, namagale aligibala: ?
17 Da ba don Ubangiji ya yi mini taimako ba, da tuni na zauna shiru a wurin mutuwa.
Hina Gode da na hame fidi ganiaba, na da hedolowane ouiya: i soge amoga asi gala: loba.
18 Sa’ad da na ce, “Ƙafata na santsi,” ƙaunarka, ya Ubangiji, ta riƙe ni.
Na da amane sia: i “Na da dafabe!” be Hina Gode Dia mae fisili asigidafa hou amoga, Dia na fidi.
19 Sa’ad da alhini ya yi yawa a cikina, ta’aziyyarka ta kawo farin ciki wa raina.
Habogala na da da: i dione dadawa: sea, Di da na lalesalawene hahawane hamosa.
20 Zai yiwu kursiyin da ya cika da lalaci yă haɗa kai da kai, wanda yake kawo azaba ta wurin abin da ya zartar?
Di da giadofale fofada: su dunu ilima hahamomu hou da hame gala, amo ilia da giadofale fofada: su hamoma: ne sia: sa, amola amo ilia da noga: i dunu amo fane legemusa: , wamo sia: ilegele amola molole hamosu dunu amo fane lelegesa.
21 Sun yi ƙungiya tare a kan mai adalci suka yanke wa marar laifi hukuncin mutuwa.
22 Amma Ubangiji ya zama kagarata, Allahna kuma dutsen da nake samun mafaka.
Be na: Hina Gode da na gaga: sa. E da na ouligisa.
23 Zai sāka musu saboda zunubansu yă kuma hallaka su saboda muguntarsu; Ubangiji Allahnmu zai hallaka su.
Be eno dunu ilia da wadela: i hou hamobeba: le, Ninia Hina Gode da ilima se bidi imunu, amola ilia da wadela: i hou hamobeba: le ili gugunufinisimu.