< Zabura 78 >
1 Maskil na Asaf. Ya mutanena, ku ji koyarwata; ku saurari kalmomin bakina.
Na fi dunu! Nabima! Sia: na olelebe amo noga: le nabalu, noga: le nabima!
2 Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi ɓoyayyun abubuwa, abubuwan dā,
Na da bagade dawa: su malasu sia: amo da musa: muguniai dialu, amo dilima olelemu.
3 abin da muka ji muka kuma sani, abubuwan da kakanninmu suka faɗa mana.
Amo liligi ninia nabi amola dawa: digi, amola liligi amo da ninia aowalalia ninima adole i, amo dilima olelemu.
4 Ba za mu ɓoye su wa’ya’yanmu ba; za mu faɗa wa tsara mai zuwa ayyukan da suka zama yabo na Ubangiji, ikonsa, da abubuwan banmamakin da ya aikata.
Ninia da ninia mano amo ilia mae nabima: ne ilima hame wamolegei dialumu. Ninia da fa: no fifi mabe ilima Hina Gode Ea gasa bagade hou, amola liligi noga: idafa ninima hamoi amo olelemu.
5 Ya kafa ƙa’idodi wa Yaƙub ya kuma kafa doka a cikin Isra’ila, wadda ya umarce kakanni-kakanninmu su koya wa’ya’yansu,
E da Isala: ili dunu fima sema iasi, amola hamoma: ne sia: i amo Ya: igobe egaga fifi manebe ilima iasi. E da ninia aowalali amo ilima, Ea malasu amo ilia mano ilima olelema: ne olelelesi.
6 don tsara na biye su san su, har da’ya’yan da ba a riga an haifa ba, su kuma su faɗa wa’ya’yansu.
Amalalu, eno fa: no fifi manebe ilia da amo dawa: ma: ne amola ilia da bu alofele ili baligia fifi manebe mano ilia dawa: ma: ne lelema: ne sia: i.
7 Ta haka za su dogara ga Allah ba kuwa za su manta da ayyukansa ba amma za su kiyaye umarnansa.
Agoane hamobeba: le, ilia da Godema bu bagadewane dawa: mu amola Ea hahamoi hou amo hamedafa gogolemu, be eso huluane Ea hamoma: ne sia: i amo fa: no bobogelalumu.
8 Ba za su zama kamar kakanni kakanninsu ba, masu taurinkai da kuma tsara masu tayarwa, waɗanda zukatansu ba su yi biyayya ga Allah ba, waɗanda zukatansu ba su yi aminci ga Allah ba.
Ilia da ilia aowalali amo ili agoai hame ba: mu. Ilia da lelesu amola hame nabasu hou hamosu dunu galu. Ilia da Godema mae yolele, dafawaneyale dawa: su hou da gasa hame galu.
9 Mutanen Efraim, ko da yake suna da bakkuna, suka juya da baya a ranar yaƙi;
Ifala: ime dunu da dadi amola oulali gaguiwane asili, be gegesu eso da doaga: beba: le ilia da hobeale afia: i.
10 ba su kiyaye alkawarin Allah ba suka kuma ƙi su yi rayuwa ta wurin dokarsa.
Ilia da Godema Gousa: su sema hamoi, amo hame dawa: i dialu. Ilia da Ea hamoma: ne sia: i amoma fa: no bobogemu higa: i galu.
11 Suka manta da abin da ya aikata, abubuwan banmamakin da ya nuna musu.
Ilia da Ea hahamoi liligi amo gogolei amola musa: hame ba: su hou ilima hamosu ilia ba: su, amo gogolesu.
12 Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu a ƙasar Masar, a yankin Zowan.
Ilia aowalali da sosodolaloba, Gode da musa: hame ba: su hou amo Soua: ne, umi soge amo da Idibidi soge ganodini dialu, amogai hamoi.
13 Ya raba teku ya kuma bi da su ciki; ya sa ruwa ya tsaya daram kamar bango.
E da hano wayabo amo dogoa damunisili, ili amodili oule asi. E da hano amo dobea fei agoane dialowane hamoi.
14 Ya bishe su da girgije da rana da kuma haske daga wuta dukan dare.
Esomogoa, E da mumobi amoga ili oule ahoasu. Amola gasia E da lalu amoga ili oule ahoasu.
15 Ya tsage duwatsu a cikin hamada ya kuma ba su ruwaye a yalwace kamar tekuna;
E da hafoga: i soge ganodini igi goudagala: le amoga hano sa: i amola amoga ilia moma: ne hano i.
16 ya fid da rafuffuka daga dutsen da ya tsaga ya sa ruwa ya gudu kamar koguna.
E da si hano magufu damanadi misa: ne hamobeba: le, hano da bagade sa: ili, hano bagade hamoi.
17 Amma suka ci gaba da yin masa zunubi, suna tayarwa a cikin hamada a kan Mafi Ɗaukaka.
Be ilia da mae yolele Gode Ea ba: ma: ne wadela: i hou gebewane hamonanu, amola hafoga: i soge ganodini ilia da Gode Baligili Bagadedafa Ema lelesu hou hamosu.
18 Da gangan suka gwada Allah ta wurin neman abincin da suke kwaɗayi.
Ilia da Godema adoba: musa: , ha: i manu ilia hanaidafa amo ilima ima: ne gebewane adole boba: su.
19 Suka yi magana a kan Allah, suna cewa, “Allah zai iya shimfiɗa tebur a cikin hamada?
Ilia da Godema gadele amola agoane sia: i. “Gode da hafoga: i soge ganodini ha: i manu ninima sagoma: bela: ?
20 Sa’ad da ya bugi dutse, ruwa ya ɓulɓulo, rafuffuka suka yi gudu a yalwace. Amma zai iya ba mu abinci? Zai iya tanada wa mutanensa nama?”
Amo da dafawane, E da igi damana fabeba: le hano da musa: le sa: i. Be E da ninima agi ima: bela: ? Amola Ea fi dunuma hu moma: ne ima: bela: ?”
21 Sa’ad da Ubangiji ya ji su, ya yi fushi ƙwarai; wutarsa ta ɓarke a kan Yaƙub, hasalarsa kuwa ta tashi a kan Isra’ila,
Amaiba: le, Gode da ilia amane sia: dabe amo nababeba: le, E da ougi galu. E da Ea fi dunu ilima lalu amoga doagala: i, amola Gode Ea ilima ougi hou bagadewane heda: lalu.
22 gama ba su gaskata ga Allah ba ko su dogara ga cetonsa.
Bai ili da Ema dafawaneyale hame dawa: i, amola E da ili gaga: mu amo ili dafawaneyale hame dawa: i.
23 Duk da haka ya ba da umarni ga sarari a bisa ya kuma buɗe ƙofofin sammai;
Be E muagado ea logo ga: su doasisima: ne sia: i.
24 ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci, ya ba su hatsin sama.
E da ilia moma: ne, ‘ma: na’ amo Hebenega gadonini salisisi.
25 Mutane suka ci burodin mala’iku; ya aika musu dukan abincin da za su iya ci.
Amaiba: le, ilia da a: igele dunu ilia ha: i manu amo mai dagoi, amola Gode da ilia hanai amo defele i.
26 Ya saki iskar gabas daga sammai ya kuma saki iskar yamma ta wurin ikonsa.
E da gusudili mabe fo amo misa: ne hamosu, amola Ea gasa amoga ga (south) amodili mabe fo amoma fane susugai.
27 Ya sauko da nama a kansu kamar ƙura, tsuntsaye masu firiya kamar yashi a bakin teku.
Amola E da Ea fi dunu ilima sio osea: idafa amo da hano bega: sa: i boso su amo idi defele ilima iasi.
28 Ya sa suka sauka a cikin sansaninsu, ko’ina kewaye da tentunansu.
Amo sio da ilia logoa helefisu diasu gaguli gagai, amo dogoa amogai amola abula diasu gaguli gagai amo beba: le huluane dafia: i.
29 Suka ci har suka sami fiye da abin da ya ishe su, gama ya ba su abin da suka yi kwaɗayi.
Amalalu, dunu huluane ilia da amo maiba: le bagade sadigia: i ba: i. Gode da ilia hanai amo defele ilima i.
30 Amma kafin su juyo daga abincin da suka yi kwaɗayi, kai tun ma yana a bakunansu,
Be ilia edegenanusu da hamedafa yolei, amola ilia da mae yolele gebewane nana ahoana,
31 fushin Allah ya ƙuna a kansu; ya karkashe waɗanda suka fi ƙiba a cikinsu, yana yankan matasan Isra’ila.
Gode da ilima ougiba: le, E da ilia gasa bagade dunu amola Isala: ili ganodini ayeligi dunu noga: idafa, amo fane lelegei.
32 Duk da haka, suka ci gaba da yin zunubi; duk da abubuwan banmamakinsa, ba su gaskata ba.
Gode da ilima gasa bagade hame ba: su hou hamosu, be ilia da amo mae dawa: le, gebewane wadela: i hou hamonanusu amola ilia da Ema dafawaneyale hame dawa: su.
33 Saboda haka ya sa kwanakinsu suka ƙare a banza shekarunsu kuma cikin masifa.
Amaiba: le, E da ilia esalusu eso amo mifo heda: be defele hedolowane dagolesi, amola ilia esalusu da hedolodafa gugunufinisi ba: i.
34 A duk sa’ad da Allah ya kashe su, sai su neme shi; sukan juyo a natse gare shi.
E da dunu oda fane lelegeloba, dunu mogili hame bogogia: i esalebe ilia da Ema sinidigisu. Ilia da ilia wadela: i hou hamoi huluane sisane, dafawane Ema fofada: ne iasu.
35 Sun tuna cewa Allah ne Dutsensu, cewa Allah Mafi Ɗaukaka ne Mai fansarsu.
Ilia da dawa: loba, Gode da ili gaga: sudafa esala, amola Hina Bagadedafa da hidadea ili fidila misi.
36 Amma sai su yi ta yin masa zaƙin baki, suna masa ƙarya da harsunansu;
Be ilia sia: huluane da ogogosu sia: fawane sia: su. Ilia sia: da udigili sia: fawane sia: su.
37 zukatansu ba sa biyayya gare shi, ba su da aminci ga alkawarinsa.
Ilia da Ema hame fuligala: su. Ilia da Gode Ea Gousa: su ilima hamoi amoma mae fa: no bobogele, yolesi dagoi.
38 Duk da haka ya kasance mai jinƙai; ya gafarta laifofinsu bai kuwa hallaka su ba. Sau da sau ya janye fushinsa bai kuwa sa fushinsa yă ƙuna ba.
Be Gode da Ea fi dunuma asigi galu. E da ilia wadela: i hou hamoi gogolema: ne olofosu, amola ili wadela: le hamoiba: le hame gugunufinisisu. Eso bagohame, E da Ea ougi hou amo Hi gagulaligisu amola Ea ougi hou bagade amo Hi guminisisu.
39 Ya tuna cewa su naman jiki ne kawai, iska mai wucewa da ba ta dawowa.
E da dawa: loba, ilia da osobo bagade dunu fawane. Ilia da fo agoane misini bu asi hame ba: sa, amo agoai defele ba: su.
40 Sau da yawa sun tayar masa a cikin hamada suka kuma ɓata masa rai a jeji!
Ilia eso bagohamedafa, hafoga: i soge ganodini Ema lelesu hou hamosu. Amola eso bagohamedafa ilia da Ema da: i diosu ianusu.
41 Sau da sau suka riƙa gwada Allah; suka tsokane Mai Tsarki na Isra’ila.
Ilia da enoenoia Godema adoba: su hou hamonanu, amola Isala: ili fi dunu ilia Hadigi Gode Ema se nabasu iasu.
42 Ba su tuna da ikonsa, a ranar da ya fanshe su daga mai danniya,
Ilia da Ea gasa bagade hou amo gogolei, amola ilima ha lai dunu ilia, ili wadela: lesisa: besa: le Ea gaga: i hou amo gogolei.
43 ranar da ya nuna mu’ujizansa a Masar abubuwan banmamakinsa a yankin Zowan ba.
Amola Ea gasa bagade hou hamosu amola musa: hame ba: su hou amo da Soua: ne umi soge amo da Idibidi soge ganodini, hahamoi, amo gogolei.
44 Ya mai da kogunansu suka zama jini; ba su iya sha daga rafuffuka ba.
E da hano huluane afadenene maga: me agoane hamoiba: le, Idibidi dunu ilia da hano manu hamedei ba: i.
45 Ya aika da tarin ƙudajen da suka cinye su, da kwaɗin da suka wahalshe su.
Gode da Idibidi dunuma se nabasu ba: ma: ne, amola ilia soge wadela: lesima: ne, gagoba: amola guama iasi.
46 Ya ba da hatsinsu ga fāra, amfanin gonakinsu ga ɗango.
Gode da ilia ha: i manu bugi wadela: lesima: ne, danuba: iasi.
47 Ya lalace inabinsu da ƙanƙara itatuwan al’ul nasu kuma da jaura.
Gode da ilia waini bugi amo fane salima: ne, mu gene iasi. Amola ilia figi ifa bugi amo anegagi ofo amoga dubu fili wadela: gia: ma: ne hamoi.
48 Ya miƙa shanunsu ga ƙanƙara, tumakinsu ga aradun tsawa.
Gode da ilia bulamagau fofoi amo mu gene sa: ili fane bogogia: ma: ne, mu gene iasi amola ilia ohe fofoi amo ha: ha: naga fane lelegema: ne hamoi.
49 Ya saki musu fushinsa mai zafi, hasalarsa, zafin rai da kuma ɓacin ransa, ƙungiyar mala’iku masu hallakarwa.
Gode da Ea gasa bagade hou amo Isala: ili dunu ilia noga: le dawa: digima: ne, ilima, Ea ougi hou amo iasi. Amo da sia: adola ahoasu dunu agoane bogosu ilima oule misi.
50 Ya shirya hanya wa fushinsa; bai tsare ransu daga mutuwa ba amma ya miƙa su ga annoba.
E da Ea ougi hou amo hame gumi, amola ilia esalusu amo hame gaga: i. Be E da ili medole legemusa: , olo bagade ilima iasi.
51 Ya bugi kowane ɗan fari na Masar, mafari ƙarfin mazantakansu a tentunan Ham.
E da Idibidi dunu ilia sosogo fi amoga magobo dunu mano huluane fane lelegei.
52 Amma ya fitar da mutanensa kamar garke; ya bi da su kamar tumaki ta cikin hamada.
Amalu Gode da Ea fi dunu amo sibi ouligisu dunu ilia sibi ouligibi defele Isala: ili dunu amo gadili oule asili, hafoga: i soge ganodini ili noga: le fidisu.
53 Ya bi da su lafiya ƙalau, don kada su ji tsoro; amma teku ya cinye abokan gābansu.
Gode da ili noga: le oule asi amola ilia da hame beda: gia: i. Be hano wayabo da ilima ha lai dunu amo gadulisiba: le, ilia da bogogia: i.
54 Ta haka ya kawo su iyakar ƙasa mai tsarki, zuwa ƙasar tudun da hannunsa na dama ya kame.
Gode da Isala: ili dunu amo Ea hadigi soge amoga oule misi. Amo goumia fi dunu Gode Hi Hisu hasalasilalu samogene lai, amo goumiga oule misi.
55 Ya kori al’ummai a gabansu ya rarraba ƙasashensu gare su a matsayin gādo; ya zaunar da kabilan Isra’ila a gidajensu.
Isala: ili dunu da gusuba: i mogodigili ahoanoba, Gode da ilia ha lai dunu gadili sefasilalu. E da soge amo momogili, ilima sagolesi. Amola ilia ha lai dunu ilia diasu amo lale, Ea fi dunu ilima sagolesi.
56 Amma suka gwada Allah suka tayar wa Mafi Ɗaukaka; ba su kiyaye ƙa’idodinsa ba.
Be Ea fi dunu da Gode Bagadedafa amoma odoga: i. Amola Ema adoba: su hou hamoi. Ilia da Ea hamoma: ne sia: i, amo hame nabasu.
57 Kamar kakanninsu suka zama marasa biyayya da marasa aminci, marar tabbas kamar tanƙwararren baka.
Ilia da ilia aowalalia hou defele, lelesu bagade hamoi amola Godemagale hame fuligala: i. Ilia da gugaloi dadi defele, moloi hame ba: i.
58 Suka ba shi haushi da masujadansu na kan tudu; suka tayar da kishinsa da gumakansu.
Ilia da E ougima: ne, ogogosu loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu, amola ogogole sia: ne gadosu sogebi hamoi.
59 Sa’ad da Allah ya ji su, ya yi fushi ƙwarai; ya ƙi Isra’ila gaba ɗaya.
Amo hou ba: beba: le, Gode da ougi bagade ba: i. Amaiba: le, E da dafawanedafa Ea fima higale, ili fisiagai.
60 Ya yashe tabanakul na Shilo, tentin da ya kafa a cikin mutane.
E da musa: Siailou moilai abula diasu ganodini nini esalu. Be E da amo gahegi dagoi.
61 Ya aika da akwatin alkawarin ƙarfinsa zuwa bauta, darajarsa zuwa cikin hannuwan abokin gāba.
Gode Ea Gousa: su sema Gagili da ninima Ea gasa amola hadigi hou dawa: digima: ne olelesu galu. Be Gode da amo nini ha lai dunu amo samogema: ne, logo doasi dagoi.
62 Ya ba da mutanensa ga takobi; ya yi fushi ƙwarai da gādonsa.
E da Ea fidafa dunuma ougiba: le, E da ilia ha lai dunu amo ili fane legema: ne yolesi.
63 Wuta ta cinye matasansu maza,’yan matansu kuma ba su da waƙoƙin aure;
Ayeligi dunu huluane da gegesu ganodini fane legei dagoiba: le, uda a: fini ili lamu dunu da hame ba: i.
64 aka karkashe firistocinsu, gwaurayensu kuwa ba su iya makoki ba.
Gobele salasu dunu da nimi sa: li gegesu amoga bogogia: iba: le, ilia uda didalo ili da mae didigia: ma: ne ilegei.
65 Sa’an nan Ubangiji ya farka sai ka ce daga barcinsa, kamar yadda mutum kan farka daga buguwar ruwan inabi.
Fa: nodafa, Hina Gode da golai dialu wa: legadobe agoane wa: legadoi. E da gasa bagade dunu, amo da waini hano maiba: le, fofogadigili amola gasa bagade hamosa, amo defele ba: i.
66 Ya kori abokan gābansa; ya sa suka sha madawwamiyar kunya.
Gode da Ea ha lai dunu ili mae fisili gogosia: i dialoma: ne, ili se bobogele hasalasi.
67 Sa’an nan ya ƙi tentunan Yusuf, bai zaɓi kabilar Efraim ba;
Be E da Yousefe egaga fifi mabe ili higa: i. Amola E da Ifala: ime fi amo hame ilegele lai.
68 amma ya zaɓi kabilar Yahuda, Dutsen Sihiyona, wanda ya ƙaunaci.
Be amomane E da Yuda sosogo fi dunu amo ilegele lai, amola Saione Goumia fi dunu ilima Hi da baligili asigi galu, amo E da lai.
69 Ya gina wurinsa mai tsarki kamar bisa, kamar duniyar da ya kafa har abada.
Amogai E da Ea Debolo diasu (amo da Hebene ganodini dialebe, amo agoai) gagui. E da amo Debolo Diasu ga: nasidafa osobo bagade agoai, eso huluane dialoma: ne, gagui dagoi.
70 Ya zaɓi Dawuda bawansa ya kuma ɗauke shi daga ɗakin tumaki;
Gode Ea hawa: hamosu Da: ibidi da ea ohe fofoi ilia moma: ne gisi bugi, amo ganodini esaloba, Gode da e ilegei.
71 daga kiwon tumaki ya kawo shi don yă kuma zama makiyayin mutanensa Yaƙub, na Isra’ila gādonsa.
Amogai e da ea sibi ouligilaloba, Gode da e Isala: ili ilia hina bagade hamoma: ne ilegei. Amalu e da Gode Ea fi dunuma sibi ouligisu defele ouligilaloma: ne, ema ilegei.
72 Dawuda kuwa ya zama makiyayinsu da mutuncin zuciya; da hannuwa masu gwaninta ya bi da su.
Da: ibidi da Isala: ili fi ouligisia, e da ilia gilisisu amo ganodini, e da ilima uasu hou hame hamosu amola hina fidimu mae dawa: le, ili noga: le ouligi.