< Zabura 85 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ka nuna wa ƙasarka alheri, ya Ubangiji; ka mai da nasarorin Yaƙub.
Koraha bērnu dziesma, dziedātāju vadonim. Tu, ak Kungs, Savai zemei lēnīgs bijis un Jēkaba cietumu novērsis,
2 Ka gafarta laifin mutanenka ka kuma shafe dukan zunubansu. (Sela)
Tu Savu ļaužu noziegumu esi piedevis, visus viņu grēkus apklājis; (Sela)
3 Ka kau da dukan fushinka ka kuma juye daga hasalar fushinka.
Tu visu Savu dusmību atņēmis, no Savas karstās bardzības atstājies:
4 Ka sāke mai da mu, ya Allah Mai Cetonmu, ka kau da rashin jin daɗinka daga gare mu.
Atved mūs atpakaļ, ak Dievs, mūsu Pestītājs, un lai Tava dusmība pret mums mitās.
5 Za ka ci gaba da fushi da mu har abada ne? Za ka ja fushinka cikin dukan tsararraki?
Vai tad Tu mūžīgi pret mums gribi dusmoties un Tavu bardzību turēt uz bērnu bērniem?
6 Ba za ka sāke raya mu ba, don mutanenka su yi farin ciki a cikinka?
Vai tad Tu negribi mūs atkal atspirdzināt, ka Tavi ļaudis iekš Tevis var priecāties?
7 Ka nuna mana ƙaunarka marar ƙarewa, ya Ubangiji, ka kuma ba mu cetonka.
Parādi mums, Kungs, Tavu žēlastību un dod mums Tavu pestīšanu.
8 Zan saurari abin da Allah Ubangiji zai faɗa; ya yi alkawarin salama ga mutanensa, tsarkakansa, amma kada su koma ga wauta.
Es klausīšu, ko Tas Kungs, tas stiprais Dievs, runā, jo Viņš sola mieru Saviem ļaudīm un Saviem svētiem, lai tie negriežās uz ģeķību.
9 Tabbatacce cetonsa yana kusa da waɗanda suke tsoronsa, don ɗaukakarsa ta zauna a cikin ƙasarmu.
Tiešām, Viņa palīdzība ir tuvu klāt tiem, kas Viņu bīstas, ka mūsu zemē gods mājo,
10 Ƙauna da aminci za su sadu; adalci da salama za su yi wa juna sumba.
Ka žēlastība un uzticība sastopas, ka taisnība un miers skūpstās,
11 Aminci zai ɓulɓulo daga ƙasa, adalci kuma yă duba daga sama.
Ka patiesība no zemes izaug un taisnība no debesīm skatās.
12 Ubangiji tabbatacce zai bayar da abin da yake da kyau, ƙasarmu kuwa za tă ba da amfaninta.
Un Tas Kungs dos labumu un mūsu zeme dos savus augļus.
13 Adalci na tafiya a gabansa yana shirya hanya domin ƙafafunsa.
Taisnība staigās Viņa priekšā un ņemsies Viņa pēdas par ceļu.

< Zabura 85 >