< Zabura 85 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ka nuna wa ƙasarka alheri, ya Ubangiji; ka mai da nasarorin Yaƙub.
Pour la fin, aux fils de Coré, psaume. Vous avez béni, Seigneur, votre terre; vous avez détourné la captivité de Jacob.
2 Ka gafarta laifin mutanenka ka kuma shafe dukan zunubansu. (Sela)
Vous avez remis l’iniquité de votre peuple, vous avez couvert tous leurs péchés.
3 Ka kau da dukan fushinka ka kuma juye daga hasalar fushinka.
Vous avez apaisé votre colère, vous avez détourné votre peuple de la colère de votre indignation.
4 Ka sāke mai da mu, ya Allah Mai Cetonmu, ka kau da rashin jin daɗinka daga gare mu.
Convertissez-nous, ô Dieu notre Sauveur; et détournez votre colère de nous.
5 Za ka ci gaba da fushi da mu har abada ne? Za ka ja fushinka cikin dukan tsararraki?
Est-ce que vous serez éternellement en colère; ou étendrez-vous votre colère de génération en génération?
6 Ba za ka sāke raya mu ba, don mutanenka su yi farin ciki a cikinka?
Ô Dieu, revenez à nous, vous nous donnerez la vie, et votre peuple se réjouira en vous.
7 Ka nuna mana ƙaunarka marar ƙarewa, ya Ubangiji, ka kuma ba mu cetonka.
Montrez-nous, Seigneur, votre miséricorde; et donnez-nous votre salut.
8 Zan saurari abin da Allah Ubangiji zai faɗa; ya yi alkawarin salama ga mutanensa, tsarkakansa, amma kada su koma ga wauta.
J’écouterai ce que dira au dedans de moi le Seigneur Dieu, parce qu’il parlera paix pour son peuple, Et pour ses saints, et pour ceux qui se tournent vers leur cœur.
9 Tabbatacce cetonsa yana kusa da waɗanda suke tsoronsa, don ɗaukakarsa ta zauna a cikin ƙasarmu.
Assurément, près de ceux qui le craignent est son salut, afin que la gloire habite dans notre terre.
10 Ƙauna da aminci za su sadu; adalci da salama za su yi wa juna sumba.
La miséricorde et la vérité se sont rencontrées; la justice et la paix se sont donné un baiser.
11 Aminci zai ɓulɓulo daga ƙasa, adalci kuma yă duba daga sama.
La vérité est sortie de la terre, et la justice a regardé du haut du ciel.
12 Ubangiji tabbatacce zai bayar da abin da yake da kyau, ƙasarmu kuwa za tă ba da amfaninta.
Le Seigneur accordera sa bonté, et notre terre donnera son fruit.
13 Adalci na tafiya a gabansa yana shirya hanya domin ƙafafunsa.
La justice marchera devant lui, et il mettra ses pas dans la voie.

< Zabura 85 >