< Zabura 81 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga gittit. Ta Asaf. Ku rera don farin ciki ga Allah ƙarfinmu; ku yi sowa ga Allah na Yaƙub!
Til Sangmesteren; til Githith; af Asaf.
2 Ku fara kaɗe-kaɗe, ku buga ganga, ku kaɗa garaya da molo masu daɗi.
Synger med Fryd for Gud, vor Styrke, raaber med Glæde for Jakobs Gud!
3 Ku busa ƙahon rago a Sabon Wata, da kuma sa’ad da wata ya kai tsakiya, a ranar Bikinmu;
Istemmer Lovsang, og giver Trommen, den liflige Harpe med Psalteren hid!
4 wannan ƙa’ida ce domin Isra’ila, farilla ta Allah na Yaƙub.
Blæser i Trompeten ved Nymaane, ved Fuldmaane, til vor Højtidsdag!
5 Ya kafa shi a matsayin ƙa’ida domin Yusuf sa’ad da ya fito daga Masar. Muka ji yaren da ba mu fahimta ba.
Thi den er en Skik i Israel, en Lov for Jakobs Gud.
6 Ya ce, “Na kau da nauyi daga kafaɗunku; an’yantar da hannuwansu daga kwando.
Den satte han til et Vidnesbyrd i Josef, der han drog ud imod Ægyptens Land; jeg hørte en Røst, som jeg ikke kendte:
7 Cikin damuwarku kun yi kira na kuwa kuɓutar da ku, na amsa muku daga girgijen tsawa; na gwada ku a ruwan Meriba. (Sela)
“Jeg tog Byrden bort fra hans Skuldre, hans Hænder bleve befriede fra Bærekurven.
8 “Ku ji, ya mutanena, zan kuwa gargaɗe ku, in ba za ku saurare ni ba, ya Isra’ila!
Du paakaldte i Nøden, og jeg udfriede dig; jeg bønhørte dig fra Tordenskyens Skjul, jeg prøvede dig ved Meriba Vande. (Sela)
9 Kada ku kasance da baƙon allah a cikinku; ba za ku rusuna ga baƙon allah ba.
Hør, mit Folk! og jeg vil vidne imod dig; Israel! gid du vilde høre mig.
10 Ni ne Ubangiji Allahnku wanda ya fitar da ku daga Masar. Ku buɗe bakinku zan kuwa cika shi.
Der skal ingen fremmed Gud være hos dig, og du skal ikke tilbede andre Folks Gud.
11 “Amma mutanena ba su saurare ni ba; Isra’ila bai miƙa kansa gare ni ba.
Jeg er Herren din Gud, som førte dig op fra Ægyptens Land; lad din Mund vidt op, og jeg vil fylde den.
12 Saboda haka na ba da su ga zukatansu da suka taurare don su bi dabararsu.
Men mit Folk hørte ikke min Røst, og Israel vilde ikke tjene mig.
13 “A ce mutanena za su saurare ni, a ce Isra’ila zai bi hanyoyina,
Og jeg lod dem fare i deres Hjertes Stivhed; de vandrede efter deres egne Raad.
14 da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu in kuma juye hannuna a kan maƙiyansu!
Gid mit Folk vilde høre mig! gid Israel vilde vandre paa mine Veje!
15 Waɗanda suke ƙin Ubangiji za su fāɗi a gabansa da rawar jiki, hukuncinsu kuma zai dawwama har abada.
Da vilde jeg om et lidet ydmyge deres Fjender og vende min Haand imod deres Modstandere.
16 Amma za a ciyar da ku da alkama mafi kyau; da zuma daga dutsen da zai ƙosar da ku.”
De, som hade Herren, skulde smigre for det, og deres Tid skulde vare evindelig. Og jeg skulde bespise det med den bedste Hvede, ja, jeg vilde mætte dig med Honning af en Klippe”.

< Zabura 81 >