< Zabura 67 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Tare da kayan kiɗi masu tsirkiya. Zabura. Waƙa. Bari Allah yă yi mana alheri yă kuma albarkace mu yă kuma sa fuskarsa ta haskaka a kanmu, (Sela)
Kuom jatend wer. Gik miwergo man-gi tondegi. Zaburi. Wer. Mad Nyasaye timnwa ngʼwono kendo owinjwa; mad omi wangʼe rienynwa maber, (Sela)
2 don a san hanyoyinka a duniya, cetonka kuma a cikin dukan al’ummai.
mondo yoreni ongʼere e piny, kendo ogendini duto oyud warruokne.
3 Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe ka.
Mad ji paki, yaye Nyasaye; mad ji duto opaki.
4 Bari al’ummai su yi murna su kuma rera don farin ciki, gama kana mulkin mutanenka da adalci kana kuma bi da al’umman duniya. (Sela)
Mad ogendini obed mamor kendo ower gi ilo, nikech irito ji gi ratiro, kendo itayo ogendini mag piny. (Sela)
5 Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe.
Mad ji paki, yaye Nyasaye; mad ji duto opaki.
6 Sa’an nan ƙasa za tă ba da girbinta Allah kuma, Allahnmu, zai albarkace mu.
Eka piny biro chiego cham kaka owinjore kendo Nyasaye, ma Nyasachwa, biro gwedhowa.
7 Allah yă sa mana albarka, dukan iyakar duniya kuma su ji tsoronsa.
Nyasaye biro gwedhowa, kendo piny duto koni gi koni biro luore.