< Zabura 60 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
Til Sangmesteren; til Susan-Eduth; af David; „et gyldent Smykke‟; til at læres;
2 Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
der han stred med Mesopotamierne og med Syrerne af Zoba, og der Joab kom tilbage og slog Edomiterne i Saltdalen, tolv Tusinde.
3 Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
Gud! du har forkastet os, du har sønderrevet os; du har været vred; vend om til os igen!
4 Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
Du har bragt Jorden til at skælve, du har sønderslidt den, læg dens Brøst; thi den ryster.
5 Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
Du lod dit Folk se haarde Ting; du gav os Vin at drikke, saa at vi tumlede.
6 Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
Men nu har du givet dem, som dig frygte, et Banner, som hæver sig for Sandhedens Skyld (Sela)
7 Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
paa det dine elskelige maa udfries; saa frels med din højre Haand og bønhør os!
8 Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
Gud har talt i sin Helligdom, jeg vil fryde mig; jeg vil uddele Sikem og opmaale Sukots Dal.
9 Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
Mig hører Gilead til, og mig hører Manasse til, og Efraim er mit Hoveds Værn, Juda er min Herskerstav.
10 Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
Moab er mit Vadskefad; jeg vil kaste min Sko til Edom; bryd ud i Jubel over mig, du Filisterland!
11 Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
Hvo vil føre mig til den faste Stad? Hvo har ledet mig indtil Edom?
12 Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Mon ikke du, Gud, som har forkastet os? og vil du, Gud, ikke uddrage med vore Hære? Fly os Hjælp af Nød; thi Menneskers Hjælp er Forfængelighed. Ved Gud ville vi vinde Kraft; og han skal nedtræde vore Fjender.