< Zabura 48 >
1 Waƙa ce. Zabura ta’ya’yan Kora maza. Ubangiji mai girma ne, kuma mafificin yabo, a birnin Allahnmu, dutsensa mai tsarki.
En sång, en psalm av Koras söner.
2 Kyakkyawa ce cikin tsayinta, abin farin cikin dukan duniya. Kamar ƙwanƙoli mafi tsayi na Zafon ne Dutsen Sihiyona, birnin Babban Sarki.
Stor är HERREN och högt lovad, i vår Guds stad, på sitt heliga berg.
3 Allah yana cikin fadodinta; ya nuna kansa mafaka ce gare ta.
Skönt höjer det sig, hela jordens fröjd, berget Sion längst uppe i norr, den store konungens stad.
4 Sa’ad da sarakuna suka haɗa rundunoni, sa’ad da suka yi gaba tare,
Gud har i dess palatser gjort sig känd såsom ett värn.
5 sun gan ta suka kuwa yi mamaki; suka gudu don tsoro.
Ty se, konungarna församlade sig, tillhopa drogo de fram.
6 Rawar jiki ya kama su a can, zafi kamar na mace mai naƙuda.
De sågo det, då häpnade de; de förskräcktes, de flydde.
7 Ka hallaka su kamar jiragen ruwan Tarshish da iskar gabas ta wargaje.
Bävan grep dem där, ångest lik en barnaföderskas.
8 Yadda muka ji, haka muka gani a cikin birnin Ubangiji Maɗaukaki, a cikin birnin Allahnmu. Allah ya sa ta zauna lafiya har abada. (Sela)
Så krossar du Tarsis-skepp med östanvinden.
9 Cikin haikalinka, ya Allah, mun yi tunani a kan ƙaunarka marar ƙarewa.
Såsom vi hade hört, så fingo vi se det, i HERREN Sebaots stad, i vår Guds stad; Gud håller den vid makt till evig tid. (Sela)
10 Kamar sunanka, ya Allah, yabonka ya kai iyakokin duniya; hannunka na dama ya cika da adalci.
Vi tänka, o Gud, på din nåd, när vi stå i ditt tempel.
11 Dutsen Sihiyona ya yi farin ciki, ƙauyukan Yahuda suna murna saboda hukuntanka.
Såsom ditt namn, o Gud, så når ock ditt lov intill jordens ändar; din högra hand är full av rättfärdighet.
12 Yi tafiya cikin Sihiyona, ku kewaye ta, ku ƙirga hasumiyoyinta,
Sions berg glädje sig, Juda döttrar fröjde sig, för dina domars skull.
13 ku lura da katangarta da kyau, ku dubi fadodinta, don ku faɗe su ga tsara mai zuwa.
Gån omkring Sion och vandren runt därom, räknen dess torn;
14 Gama wannan Allah shi ne Allahnmu har abada abadin; zai zama jagorarmu har zuwa ƙarshe.
given akt på dess murar, skriden genom dess palatser, så att I kunnen förtälja därom för ett kommande släkte. Ty sådan är Gud, vår Gud, alltid och evinnerligen; intill döden skall han ledsaga oss.