< Zabura 26 >

1 Ta Dawuda. Ka nuna rashin laifina, ya Ubangiji, gama na yi rayuwa marar zargi; Na dogara ga Ubangiji ba tare da kaucewa ba.
Dawid dwom. Bu me bem, Ao Awurade, ɛfiri sɛ, mabɔ bra a asɛm nni ho: mede me ho too Awurade so na manhinhim.
2 Ka jarraba ni, ya Ubangiji, ka kuma gwada ni, ka bincike zuciyata da tunanina;
Sɔ me hwɛ, Ao Awurade, hwehwɛ mʼakoma ne mʼadwene mu.
3 gama ƙaunarka kullum tana a gabana, kuma ina cin gaba da tafiya a cikin gaskiyarka.
Wʼadɔeɛ wɔ mʼanim daa na mɛnante wo nokorɛ mu.
4 Ba na zama tare da masu ruɗu, ko in yi tarayya da masu riya;
Me ne nnaadaafoɔ ntena na me ne nyaatwomfoɔ nso nni hwee yɛ.
5 na ƙi jinin taron masu aikata mugunta na ƙi in zauna tare da mugaye.
Mekyiri nnebɔneyɛfoɔ dwabɔ na mempɛ sɛ me ne amumuyɛfoɔ tena.
6 Na wanke hannuwana cikin rashin laifi, ina yawo a bagadenka Ya Ubangiji,
Mehohoro me nsa wɔ bembuo mu, na makɔ wʼafɔrebukyia ho ahyia, Ao Awurade,
7 ina shelar yabonka da ƙarfi ina faɗin dukan ayyukanka masu banmamaki.
na mepae mu ka wʼayɛyie na meka wʼanwanwadeɛ nyinaa.
8 Ina ƙaunar gidan da kake zama, ya Ubangiji, wurin da ɗaukakarka ke zaune.
Mʼani gye efie a wote mu ho, Ao Awurade, baabi a wʼanimuonyam wɔ no.
9 Kada ka ɗauke raina tare da masu zunubi raina tare da masu son yin kisankai
Mfa me kra nka nnebɔneyɛfoɔ deɛ ho nkɔ. Mfa me nkwa nka mogyapɛfoɔ deɛ ho,
10 waɗanda akwai mugayen dabaru a hannuwansu, waɗanda hannuwansu na dama suna cike da cin hanci.
wɔn a amumuyɛ nhyehyɛeɛ wɔ wɔn nsam na adanmudeɛ ayɛ wɔn nsa nifa ma.
11 Amma na yi rayuwa marar zargi; ka cece ni ka kuma yi mini jinƙai.
Nanso mebɔ ɔbra a ɛho teɛ. Hu me mmɔbɔ na gye me nkwa.
12 Ƙafafuna suna tsaye daram; cikin taro mai girma zan yabi Ubangiji.
Me nan sisi asase tamaa so; na dwabɔ akɛseɛ ase na mɛkamfo Awurade.

< Zabura 26 >