< Zabura 26 >

1 Ta Dawuda. Ka nuna rashin laifina, ya Ubangiji, gama na yi rayuwa marar zargi; Na dogara ga Ubangiji ba tare da kaucewa ba.
Av David. Hjelp mig til min rett, Herre! for jeg har vandret i min uskyld, og på Herren stoler jeg uten å vakle.
2 Ka jarraba ni, ya Ubangiji, ka kuma gwada ni, ka bincike zuciyata da tunanina;
Prøv mig, Herre, og gransk mig, ransak mine nyrer og mitt hjerte!
3 gama ƙaunarka kullum tana a gabana, kuma ina cin gaba da tafiya a cikin gaskiyarka.
For din miskunnhet er for mine øine, og jeg vandrer i din trofasthet.
4 Ba na zama tare da masu ruɗu, ko in yi tarayya da masu riya;
Jeg sitter ikke hos løgnere og kommer ikke sammen med listige folk.
5 na ƙi jinin taron masu aikata mugunta na ƙi in zauna tare da mugaye.
Jeg hater de ondes forsamling og sitter ikke hos de ugudelige.
6 Na wanke hannuwana cikin rashin laifi, ina yawo a bagadenka Ya Ubangiji,
Jeg tvetter mine hender i uskyld og vil gjerne ferdes om ditt alter, Herre,
7 ina shelar yabonka da ƙarfi ina faɗin dukan ayyukanka masu banmamaki.
for å synge med lovsangs røst og fortelle alle dine undergjerninger.
8 Ina ƙaunar gidan da kake zama, ya Ubangiji, wurin da ɗaukakarka ke zaune.
Herre, jeg elsker ditt huses bolig, det sted hvor din herlighet bor.
9 Kada ka ɗauke raina tare da masu zunubi raina tare da masu son yin kisankai
Rykk ikke min sjel bort med syndere eller mitt liv med blodgjerrige menn,
10 waɗanda akwai mugayen dabaru a hannuwansu, waɗanda hannuwansu na dama suna cike da cin hanci.
som har skam i sine hender og sin høire hånd full av bestikkelse!
11 Amma na yi rayuwa marar zargi; ka cece ni ka kuma yi mini jinƙai.
Men jeg vandrer i min uskyld; forløs mig og vær mig nådig!
12 Ƙafafuna suna tsaye daram; cikin taro mai girma zan yabi Ubangiji.
Min fot står på jevn jord; i forsamlingene skal jeg love Herren.

< Zabura 26 >