< Zabura 26 >
1 Ta Dawuda. Ka nuna rashin laifina, ya Ubangiji, gama na yi rayuwa marar zargi; Na dogara ga Ubangiji ba tare da kaucewa ba.
Ngahlulela, Nkosi, ngoba mina ngihambe ngobuqotho bami, njalo ngithembele eNkosini, angiyikutshelela.
2 Ka jarraba ni, ya Ubangiji, ka kuma gwada ni, ka bincike zuciyata da tunanina;
Ngihlola, Nkosi, ungilinge, uhlole izinso zami lenhliziyo yami.
3 gama ƙaunarka kullum tana a gabana, kuma ina cin gaba da tafiya a cikin gaskiyarka.
Ngoba uthandolomusa wakho luphambi kwamehlo ami, njalo ngihambe eqinisweni lakho.
4 Ba na zama tare da masu ruɗu, ko in yi tarayya da masu riya;
Kangihlalanga labantu benkohliso, kangihambelani labazenzisayo.
5 na ƙi jinin taron masu aikata mugunta na ƙi in zauna tare da mugaye.
Ngiyizondile inhlangano yabenzi bobubi, kangihlali lababi.
6 Na wanke hannuwana cikin rashin laifi, ina yawo a bagadenka Ya Ubangiji,
Ngizageza izandla zami ngokungelacala, ngizingelezele ilathi lakho, Nkosi.
7 ina shelar yabonka da ƙarfi ina faɗin dukan ayyukanka masu banmamaki.
Ukuze ngizwakalise ngelizwi lokubonga, lokuze ngilandise zonke izenzo zakho ezimangalisayo.
8 Ina ƙaunar gidan da kake zama, ya Ubangiji, wurin da ɗaukakarka ke zaune.
Nkosi, ngiyayithanda inhlalo yendlu yakho, lendawo yokuhlala yenkazimulo yakho.
9 Kada ka ɗauke raina tare da masu zunubi raina tare da masu son yin kisankai
Ungabuthi umphefumulo wami kanye lezoni, kumbe impilo yami kanye labantu abomele igazi.
10 waɗanda akwai mugayen dabaru a hannuwansu, waɗanda hannuwansu na dama suna cike da cin hanci.
Ozandla zabo zilobubi, lesandla sabo sokunene sigcwele izivalamlomo.
11 Amma na yi rayuwa marar zargi; ka cece ni ka kuma yi mini jinƙai.
Kodwa mina ngizahamba ngobuqotho bami; ngihlenga, ube lomusa kimi.
12 Ƙafafuna suna tsaye daram; cikin taro mai girma zan yabi Ubangiji.
Unyawo lwami lumi endaweni elingeneyo; ngizayidumisa iNkosi emabandleni.