< Zabura 26 >

1 Ta Dawuda. Ka nuna rashin laifina, ya Ubangiji, gama na yi rayuwa marar zargi; Na dogara ga Ubangiji ba tare da kaucewa ba.
Mazmur Daud. Berilah keadilan kepadaku, ya TUHAN, sebab aku hidup dengan tulus hati. Aku berharap kepada TUHAN, dan tak ragu sedikit pun.
2 Ka jarraba ni, ya Ubangiji, ka kuma gwada ni, ka bincike zuciyata da tunanina;
Selidikilah aku, ya TUHAN, dan ujilah aku, periksalah keinginan dan pikiranku.
3 gama ƙaunarka kullum tana a gabana, kuma ina cin gaba da tafiya a cikin gaskiyarka.
Aku selalu ingat akan kasih-Mu, dan tetap setia kepada-Mu.
4 Ba na zama tare da masu ruɗu, ko in yi tarayya da masu riya;
Aku tak mau berkumpul dengan penipu, atau bergaul dengan orang munafik.
5 na ƙi jinin taron masu aikata mugunta na ƙi in zauna tare da mugaye.
Kubenci kumpulan orang yang berbuat jahat, kaum penjahat kuhindari.
6 Na wanke hannuwana cikin rashin laifi, ina yawo a bagadenka Ya Ubangiji,
Kubasuh tanganku tanda tak bersalah, dan berjalan mengelilingi mezbah-Mu, ya TUHAN,
7 ina shelar yabonka da ƙarfi ina faɗin dukan ayyukanka masu banmamaki.
sambil menyanyikan lagu syukur, dan mewartakan perbuatan-Mu yang mengagumkan.
8 Ina ƙaunar gidan da kake zama, ya Ubangiji, wurin da ɗaukakarka ke zaune.
Aku mencintai Rumah-Mu, ya TUHAN, tempat Engkau berdiam dengan penuh keagungan.
9 Kada ka ɗauke raina tare da masu zunubi raina tare da masu son yin kisankai
Jangan membunuh aku bersama orang berdosa, atau mencabut nyawaku bersama penumpah darah.
10 waɗanda akwai mugayen dabaru a hannuwansu, waɗanda hannuwansu na dama suna cike da cin hanci.
Mereka terus-menerus berbuat jahat, dan selalu siap menerima suap.
11 Amma na yi rayuwa marar zargi; ka cece ni ka kuma yi mini jinƙai.
Tetapi aku hidup dengan tulus hati, kasihanilah dan bebaskanlah aku.
12 Ƙafafuna suna tsaye daram; cikin taro mai girma zan yabi Ubangiji.
Maka amanlah aku dari segala bahaya, aku akan memuji TUHAN dalam kumpulan umat-Nya.

< Zabura 26 >