< Zabura 20 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
För sångmästaren; en psalm av David.
2 Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
HERREN bönhöre dig på nödens dag, Jakobs Guds namn beskydde dig.
3 Bari yă tuna da dukan sadakokinka yă kuma karɓi hadayunka na ƙonawa. (Sela)
Han sände dig hjälp från helgedomen, och stödje dig från Sion.
4 Bari yă biya maka bukatan ranka yă kuma sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.
Han tänke på alla dina spisoffer och upptage med välbehag ditt brännoffer. (Sela)
5 Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara mu kuma ɗaga tutotinmu a cikin sunan Allahnmu. Bari Ubangiji yă biya maka dukan bukatunka.
Han give dig vad ditt hjärta begär och fullborde alla dina rådslag.
6 Yanzu na san cewa, Ubangiji yakan cece shafaffensa. Yakan amsa masa daga samansa mai tsarki da ikon ceto na hannun damansa.
Må vi få jubla över din seger och i vår Guds namn resa upp baneret; HERREN uppfylle alla dina böner.
7 Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
Nu vet jag att HERREN giver seger åt sin smorde; han svarar honom från sin heliga himmel, genom väldiga gärningar giver hans högra hand seger.
8 Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
De andra prisa vagnar, de prisa hästar, men vi prisa HERRENS, vår Guds, namn.
9 Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki! Ka amsa mana sa’ad da muka yi kira!
De sjunka ned och falla, men vi resa oss upp och bliva beståndande. HERRE, giv seger; ja, konungen svare oss på den tid då vi ropa.