< Zabura 14 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Wawaye sukan ce a ransu, “Ba Allah.” Sun lalace, ayyukansu kuwa mugaye ne; babu wani da yake yi abu mai kyau.
Kumqondisi wokuhlabela. KaDavida. Isiwula sithi enhliziyweni yaso, “AkulaNkulunkulu.” Baxhwalile, izenzo zabo zibolile; kakho loyedwa owenza okuhle.
2 Ubangiji ya duba daga sama a kan’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
UThixo ukhangela phansi esezulwini emadodaneni abantu ingabe bakhona yini abazwisisayo, abamdingayo uNkulunkulu.
3 Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
Bonke baphambukile, bonke sebexhwalile; kakho loyedwa owenza okuhle, kakho lamunye.
4 Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
Kanti lezizixhwali kaziyikufa zafunda yini? Zona ezidla abantu bami ingathi zidla isinkwa, ezingamkhonziyo uThixo.
5 Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
Kodwa yibo abagubhazeliswa luvalo ngoba uNkulunkulu ukhona phakathi kwabalungileyo.
6 Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
Lina benzi bobubi lifubisa amalungiselelo abayanga, kodwa uThixo uyisiphephelo sabo.
7 Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!
Awu, sengathi insindiso ka-Israyeli ingaqhamuka eZiyoni! Nxa uThixo esebuyisela impumelelo yabantu bakhe, kathokoze uJakhobe lo-Israyeli ajabule!

< Zabura 14 >