< Zabura 13 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne? Har yaushe za ka ɓoye fuskarka daga gare ni?
Kumqondisi wokuhlabela. Ihubo likaDavida. Koze kube nini, Oh Thixo? Uzangikhohlwa lanininini na? Koze kube nini ungifihlela ubuso bakho na?
2 Har yaushe zan yi kokawa da tunanina kuma kowace rana in kasance da damuwa a zuciyata? Har yaushe abokin gābana zai yi nasara a kaina?
Koze kube nini ngitshukumisana lemicabango yami, inhliziyo yami ihlale idabukile insuku zonke na? Koze kube nini isitha sami sitshakala phezu kwami?
3 Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna. Ka ba da haske ga fuskata, ko in yi barci cikin mutuwa;
Ngizwela ungiphendule, Oh Thixo Nkulunkulu wami. Khanyisela amehlo ami funa ngihle ngilale kokuphela;
4 abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,” kuma abokan gābana za su yi murna sa’ad da na fāɗi.
isitha sami sizakuthi, “Sengimehlule,” labangizondayo bathokoze nxa ngisiwa.
5 Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa; zuciyata tana farin ciki a cikin cetonka.
Kodwa ngiyalwethemba uthando lwabo olungapheliyo; inhliziyo yami iyathokoza ngensindiso yakho.
6 Zan rera ga Ubangiji gama ya yi mini alheri.
Ngizahlabelela kuThixo, ngoba ungenzele ukulunga.

< Zabura 13 >