< Zabura 137 >

1 A bakin kogunan Babilon muka zauna muka yi kuka sa’ad da muka tuna da Sihiyona.
Di tepi sungai-sungai Babel kami duduk dan menangis bila teringat Sion.
2 A can a kan rassan itatuwa muka rataye garayunmu,
Pada pohon-pohon gandarusa di negeri itu kami gantungkan kecapi kami.
3 gama a can masu kamunmu suka sa mu yi waƙoƙi, masu ba mu azaba suka nema waƙoƙin farin ciki; suka ce, “Ku rera mana ɗaya daga cikin waƙoƙin Sihiyona!”
Orang-orang yang menawan kami menyuruh kami menyanyi untuk mereka. Orang-orang yang menindas kami menyuruh kami menyanyikan lagu-lagu gembira, "Nyanyikanlah bagi kami lagu-lagu dari Sion!"
4 Yaya za mu rera waƙoƙin Ubangiji a baƙuwar ƙasa?
Mungkinkah di negeri asing kami menyanyi bagi TUHAN?
5 In na manta da ke, ya Urushalima, bari hannuna na dama manta da iyawarsa.
Biarlah aku tak bisa lagi menyanyi jika aku melupakan engkau, Yerusalem!
6 Bari harshena yă manne wa rufin bakina in ban tuna da ke ba, in ban so Urushalima farin cikin mafi girma ba.
Biarlah aku tak bisa lagi menyanyi jika aku melupakan engkau dan tidak menjadikan engkau kesukaanku!
7 Ka tuna, ya Ubangiji, abin da mutanen Edom suka yi a ranar da Urushalima ta fāɗi. Suka yi ihu suka ce, “A ragargaza ta, A ragargaza ta har tushenta!”
Ya TUHAN, ingatlah perbuatan orang Edom pada waktu Yerusalem dimusnahkan. Mereka berkata, "Robohkanlah, robohkanlah sampai ke dasar-dasarnya!"
8 Ya Diyar Babilon, an ƙaddara ke zuwa hallaka, mai farin ciki ne wanda ya sāka miki saboda abin da kika yi mana,
Hai Babel, engkau akan dibinasakan! Berbahagialah orang yang membalas kepadamu kejahatan yang kaulakukan terhadap kami.
9 shi da ya ƙwace jariranki ya fyaɗa su a kan duwatsu.
Berbahagialah orang yang mengambil bayi-bayimu dan mencampakkannya ke bukit batu!

< Zabura 137 >