< Zabura 132 >

1 Waƙar haurawa. Ya Ubangiji, ka tuna da Dawuda da kuma dukan irin wuyan da ya jimre.
Hac ilahisi Ya RAB, Davut'un hatırı için, Çektiği bütün zorlukları, Sana nasıl ant içtiğini, Yakup'un güçlü Tanrısı'na adak adadığını anımsa:
2 Ya yi rantsuwa ga Ubangiji ya kuma yi alkawari ga Maɗaukaki na Yaƙub cewa,
3 “Ba zan shiga gidana ko in kwanta a gado ba,
“Evime gitmeyeceğim, Yatağıma uzanmayacağım,
4 ba zan ba wa idanuna barci ba, ba gyangyaɗi wa idanuna,
Gözlerime uyku girmeyecek, Göz kapaklarım kapanmayacak,
5 sai na sami wuri wa Ubangiji, mazauni domin Maɗaukaki na Yaƙub.”
RAB'be bir yer, Yakup'un güçlü Tanrısı'na bir konut buluncaya dek.”
6 Mun ji haka a Efrata, muka yi ƙaro da shi a filayen Ya’ar,
Antlaşma Sandığı'nın Efrata'da olduğunu duyduk, Onu Yaar kırlarında bulduk.
7 “Bari mu tafi wurin zamansa; bari mu yi sujada a wurin sa ƙafafunsa,
“RAB'bin konutuna gidelim, Ayağının taburesi önünde tapınalım” dedik.
8 ka tashi, ya Ubangiji, ka kuma zo wurin hutunka, kai da akwatin alkawarin ƙarfinka.
Çık, ya RAB, yaşayacağın yere, Gücünü simgeleyen sandıkla birlikte.
9 Bari a suturta firistocinka da adalci; bari tsarkakanka su rera don farin ciki.”
Kâhinlerin doğruluğu kuşansın, Sadık kulların sevinç çığlıkları atsın.
10 Saboda Dawuda bawanka, kada ka ƙi shafaffenka.
Kulun Davut'un hatırı için, Meshettiğin krala yüz çevirme.
11 Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin zuriyarka zan sa a kan kursiyinka,
RAB Davut'a kesin ant içti, Andından dönmez: “Senin soyundan birini tahtına oturtacağım.
12 in’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari da farillan da na koya musu, to’ya’yansu maza za su zauna a kan kursiyinka har abada abadin.”
Eğer oğulların antlaşmama, Vereceğim öğütlere uyarlarsa, Onların oğulları da sonsuza dek Senin tahtına oturacak.”
13 Gama Ubangiji ya zaɓi Sihiyona, ya so ta zama mazauninsa,
Çünkü RAB Siyon'u seçti, Onu konut edinmek istedi.
14 “Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin; a nan zan zauna ina mulki gama ina son ta,
“Sonsuza dek yaşayacağım yer budur” dedi, “Burada oturacağım, çünkü bunu kendim istedim.
15 zan albarkace ta da tanade-tanade masu yawa; matalautanta za su ƙoshi da abinci.
Çok bereketli kılacağım erzağını, Yiyecekle doyuracağım yoksullarını.
16 Zan suturta firistocinta da ceto, tsarkakanta kuma kullum za su rera don farin ciki.
Kurtuluşla donatacağım kâhinlerini; Hep sevinç ezgileri söyleyecek sadık kulları.
17 “A nan zan sa ƙaho ya yi girma wa Dawuda in kuma kafa fitila saboda shafaffena.
Burada Davut soyundan güçlü bir kral çıkaracağım, Meshettiğim kralın soyunu Işık olarak sürdüreceğim.
18 Zan suturta abokan gābansa da kunya, amma rawanin da yake a kansa zai yi ta walƙiya.”
Düşmanlarını utanca bürüyeceğim, Ama onun başındaki taç parıldayacak.”

< Zabura 132 >