< Zabura 132 >
1 Waƙar haurawa. Ya Ubangiji, ka tuna da Dawuda da kuma dukan irin wuyan da ya jimre.
Yahwe, kwa ajili ya Daudi kumbuka mateso yake yote.
2 Ya yi rantsuwa ga Ubangiji ya kuma yi alkawari ga Maɗaukaki na Yaƙub cewa,
Kumbuka ndiye aliye mwapia Yahwe, aliweka nadhiri kwa Shujaa wa Yakobo.
3 “Ba zan shiga gidana ko in kwanta a gado ba,
Alisema, sitaingia nyumbani mwangu wala sitaenda kitandani mwangu,
4 ba zan ba wa idanuna barci ba, ba gyangyaɗi wa idanuna,
sitayapa macho yangu usingizi wala kope zangu kupumzika
5 sai na sami wuri wa Ubangiji, mazauni domin Maɗaukaki na Yaƙub.”
mpaka nitakapopata mahali kwa ajili ya Yahwe, na maskani kwa ajili ya Shujaa wa Yakobo.”
6 Mun ji haka a Efrata, muka yi ƙaro da shi a filayen Ya’ar,
Tazama tulisikia kuhusu hilo katika Efrata; tuliipata katika konde la Yearimu.
7 “Bari mu tafi wurin zamansa; bari mu yi sujada a wurin sa ƙafafunsa,
Tutaingia katika maskani ya Mungu; tutasujudu miguuni pake.
8 ka tashi, ya Ubangiji, ka kuma zo wurin hutunka, kai da akwatin alkawarin ƙarfinka.
Inuka, Ee Yahwe, uje mahali pako pa kupumzika, wewe na sanduku la nguvu zako!
9 Bari a suturta firistocinka da adalci; bari tsarkakanka su rera don farin ciki.”
Makuhani wako na wavikwe uadilifu; waaminifu wako washangilie.
10 Saboda Dawuda bawanka, kada ka ƙi shafaffenka.
Kwa ajili ya mtumishi wako Daudi, usimuache mfalme wako uliye mpaka mafuta.
11 Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin zuriyarka zan sa a kan kursiyinka,
Yahwe alimwapia Daudi kiapo cha uhakika, kiapo cha uhakika ambacho hatakivunja: “Nitamuweka mmoja wa wazawa wako kwenye kiti chako cha enzi.
12 in’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari da farillan da na koya musu, to’ya’yansu maza za su zauna a kan kursiyinka har abada abadin.”
Kama wana wako watalishika agano langu na sheria ambazo nitawafundisha, watoto wao pia watakaa kwenye kiti chako cha enzi milele.”
13 Gama Ubangiji ya zaɓi Sihiyona, ya so ta zama mazauninsa,
Hakika Yahwe ameichagua Sayuni, ameitamani kwa ajili ya makao yake.
14 “Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin; a nan zan zauna ina mulki gama ina son ta,
“Hapa ni mahali pangu pa kupumzika milele. Nitaishi hapa, kwa kuwa ninapatamani.
15 zan albarkace ta da tanade-tanade masu yawa; matalautanta za su ƙoshi da abinci.
Nitapabariki sana kwa mahitaji. Nitawatosheleza maskini wake kwa mkate.
16 Zan suturta firistocinta da ceto, tsarkakanta kuma kullum za su rera don farin ciki.
Nitawavisha makuhani wake kwa wokovu, waaminifu wake watashangilia kwa furaha.
17 “A nan zan sa ƙaho ya yi girma wa Dawuda in kuma kafa fitila saboda shafaffena.
Hapo nitachipusha pembe kwa ajili ya Daudi na kuweka taa juu kwa ajili ya mpakwa mafuta wangu.
18 Zan suturta abokan gābansa da kunya, amma rawanin da yake a kansa zai yi ta walƙiya.”
Nitawavisha adui kwa aibu, bali juu yake taji yake itang'aa.”