< Zabura 132 >

1 Waƙar haurawa. Ya Ubangiji, ka tuna da Dawuda da kuma dukan irin wuyan da ya jimre.
Nyanyian ziarah. Ya TUHAN, ingatlah kepada Daud, dan segala penderitaannya.
2 Ya yi rantsuwa ga Ubangiji ya kuma yi alkawari ga Maɗaukaki na Yaƙub cewa,
Jangan lupa akan sembahnya kepada-Mu TUHAN, akan kaulnya kepada-Mu Yang Mahakuat, Allah Yakub.
3 “Ba zan shiga gidana ko in kwanta a gado ba,
Katanya, "Aku takkan beristirahat di rumahku atau tidur di tempat tidurku,
4 ba zan ba wa idanuna barci ba, ba gyangyaɗi wa idanuna,
5 sai na sami wuri wa Ubangiji, mazauni domin Maɗaukaki na Yaƙub.”
sebelum menyediakan rumah bagi Allah Yakub, tempat kediaman bagi TUHAN Yang Mahakuat."
6 Mun ji haka a Efrata, muka yi ƙaro da shi a filayen Ya’ar,
Di Betlehem kita mendengar tentang Peti Perjanjian, lalu menemukannya di padang Yaar.
7 “Bari mu tafi wurin zamansa; bari mu yi sujada a wurin sa ƙafafunsa,
Marilah kita pergi ke tempat kediaman TUHAN, dan menyembah Dia di depan takhta-Nya.
8 ka tashi, ya Ubangiji, ka kuma zo wurin hutunka, kai da akwatin alkawarin ƙarfinka.
Datanglah dan tinggallah di Rumah-Mu, ya TUHAN, bersama Peti Perjanjian, lambang kuasa-Mu.
9 Bari a suturta firistocinka da adalci; bari tsarkakanka su rera don farin ciki.”
Semoga umat-Mu bersorak gembira, dan para imam-Mu selalu hidup menurut kehendak-Mu.
10 Saboda Dawuda bawanka, kada ka ƙi shafaffenka.
Demi Daud, hamba-Mu, janganlah menolak raja pilihan-Mu.
11 Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin zuriyarka zan sa a kan kursiyinka,
TUHAN telah bersumpah kepada Daud; Ia tak akan mengingkari janji-Nya. Kata-Nya, "Seorang anakmu akan Kujadikan raja untuk memerintah menggantikan engkau.
12 in’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari da farillan da na koya musu, to’ya’yansu maza za su zauna a kan kursiyinka har abada abadin.”
Jika anak-anakmu setia kepada perjanjian-Ku, dan mentaati perintah-perintah-Ku, maka untuk selama-lamanya keturunan mereka menggantikan engkau sebagai raja."
13 Gama Ubangiji ya zaɓi Sihiyona, ya so ta zama mazauninsa,
Sebab TUHAN telah memilih Sion; Ia menginginkannya untuk tempat kediaman-Nya.
14 “Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin; a nan zan zauna ina mulki gama ina son ta,
Kata-Nya, "Di sinilah kediaman-Ku untuk selama-lamanya, Aku ingin memerintah di tempat ini.
15 zan albarkace ta da tanade-tanade masu yawa; matalautanta za su ƙoshi da abinci.
Segala keperluannya akan Kupenuhi dengan limpah, orang-orangnya yang miskin Kuberi makan sampai kenyang.
16 Zan suturta firistocinta da ceto, tsarkakanta kuma kullum za su rera don farin ciki.
Imam-imamnya menampakkan keselamatan daripada-Ku; umatnya akan menyanyi dan bersorak gembira.
17 “A nan zan sa ƙaho ya yi girma wa Dawuda in kuma kafa fitila saboda shafaffena.
Di sini seorang keturunan Daud Kujadikan raja; pemerintahannya akan Kuteguhkan.
18 Zan suturta abokan gābansa da kunya, amma rawanin da yake a kansa zai yi ta walƙiya.”
Kerajaannya akan selalu sejahtera, tetapi musuh-musuhnya akan dipermalukan."

< Zabura 132 >