< Zabura 122 >
1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
Davut'un hac ilahisi Bana: “RAB'bin evine gidelim” dendikçe Sevinirim.
2 Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
Ayaklarımız senin kapılarında, Ey Yeruşalim!
3 An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
Bitişik nizamda kurulmuş bir kenttir Yeruşalim!
4 A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
Oymaklar çıkar oraya, RAB'bin oymakları, İsrail'e verilen öğüt uyarınca, RAB'bin adına şükretmek için.
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
Çünkü orada yargı tahtları, Davut soyunun tahtları kurulmuştur.
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
Esenlik dileyin Yeruşalim'e: “Huzur bulsun seni sevenler!
7 Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Surlarına esenlik, Saraylarına huzur egemen olsun!”
8 Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
Kardeşlerim, dostlarım için, “Esenlik olsun sana!” derim.
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.
Tanrımız RAB'bin evi için İyilik dilerim sana.