< Zabura 122 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
Me alegré porque me dijeron: Entraremos en la casa del Señor.
2 Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
Por fin nuestros pies estaban dentro de tus puertas, oh Jerusalén.
3 An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
Oh Jerusalén, tú eres como una ciudad que está bien unida;
4 A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
A los cuales subieron las tribus, las tribus del Señor, para dar testimonio a Israel, para alabar el nombre del Señor.
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
Porque había asientos para los jueces, incluso los asientos de los gobernantes de la línea de David.
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
Haz oraciones por la paz de Jerusalén; que aquellos cuyo amor te es dado, les vaya bien.
7 Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Que la paz esté dentro de tus muros, y la riqueza en tus casas nobles.
8 Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
Por mis hermanos y amigos, ahora diré: “Que la paz sea contigo”.
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.
Por amor a la casa del Señor nuestro Dios, estaré trabajando para tu bien.

< Zabura 122 >