< Zabura 122 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
Un cántico para los peregrinos que van a Jerusalén. Un salmo de David. Me alegré cuando me dijeron, “Vamos a la casa del Señor”.
2 Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
Ahora estamos de pie dentro de tus puertas, Jerusalén!
3 An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
Jerusalén está construida como una ciudad en la que el pueblo puede reunirse.
4 A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
Todas las tribus del Señor suben allí, siguiendo la orden dada a Israel para agradecer al Señor.
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
Aquí es donde los tronos son colocados, donde los mandamientos son dados, los tronos de la casa de David.
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
Oren para que Jerusalén pueda estar en paz. Que todos los que aman a Jerusalén permanezcan a salvo.
7 Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Que allá paz dentro de tus muros, y seguridad dentro de tus fortaleza.
8 Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
En nombre de mi familia y amigos, diré ahora, “Que estés en paz”.
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.
En nombre de la casa de Jehová nuestro Dios, oraré para que siempre les vaya bien.

< Zabura 122 >