< Zabura 122 >
1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
Dāvida svētku dziesma. Es priecājos ar tiem, kas uz mani saka: iesim Tā Kunga namā.
2 Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
Mūsu kājas stāvēs tavos vārtos, Jeruzāleme.
3 An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
Jeruzāleme, kas atkal par pilsētu uzcelta, kas visapkārt sastiprināta,
4 A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
Kurp tās ciltis iet, Tā Kunga ciltis, kā Israēlim pavēlēts, pateikt Tā Kunga vārdam.
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
Jo tur tie tiesas krēsli likti, Dāvida nama krēsli.
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
Vēlējiet mieru Jeruzālemei; lai labi klājās tiem, kas tevi mīļo.
7 Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Miers lai ir iekš taviem mūriem, labklāšana iekš taviem skaistiem namiem.
8 Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
Savu brāļu un savu draugu labad es tev vēlēšu mieru.
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.
Tā Kunga, mūsu Dieva, nama labad, es meklēšu tavu labumu.