< Zabura 122 >
1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
David kah Tangtlaeng Laa Kai taengah, “BOEIPA im la cet uh sih,” a ti uh vaengah ka kohoe.
2 Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
Jerusalem nang kah vongka ah kaimih kho loh pai uh tih om uh.
3 An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
Jerusalem te khopuei la tun cingcui sak ham ni a thoong.
4 A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
BOEIPA kah koca koca tah olphong bangla BOEIPA ming te uem ham Israel taengla pahoi cet uh.
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
David im kah laitloeknah ngolkhoel ham ngolkhoel te pahoi a hol uh.
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
Jerusalem kah sadingnah hamla bih uh. Nang aka lungnah rhoek tah dingsuek saeh.
7 Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Na rhalmahvong khuiah rhoepnah, na impuei khuiah ommongnah om saeh.
8 Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
Ka manuca neh ka hui rhoek ham khaw, “Na khuiah rhoepnah om laeh saeh,” ka ti eh.
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.
Mamih Pathen BOEIPA im ham ni nang kah hnothen khaw ka toem eh.