< Zabura 122 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
Ilia da nama amane sia: i, “Ninia Hina Gode Ea diasuga ahoa: di!” Amo sia: nababeba: le, na da hahawane ba: i.
2 Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
Amola wali ninia da guiguda: lela, Yelusaleme gagoi ganodini lelefula.
3 An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
Yelusaleme da moilai bai bagade noga: ledafa bu buga: le gagui diala.
4 A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
Isala: ili fi huluane da amogawi Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele, Ema nodone sia: musa: maha.
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
Goegawi, Isala: ili hina bagade dunu da ilia fi dunuma fofada: musa: fi dialu.
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
Yelusaleme da olofosu ba: ma: ne, Godema amane sia: ne gadoma, “Dunu amo da di Yelusaleme, amoma asigi galea, ilia bagade gaguiwane esalumu da defea.
7 Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Dia gagoi dobea ganodini amola dia hina bagade diasu ganodini, olofosu amola gaga: su hou fawane dialumu da defea.”
8 Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
Na da na sosogo fi amola na na: iyado dunu amoma asigiba: le, na da Yelusaleme amoma amane sia: sa, “Olofosu dima dialoma!”
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.
Na da ninia Hina Gode Ea diasu amoma asigiba: le, na da Yelusaleme da bagade gaguiwane dialoma: ne Godema sia: ne gadosa.

< Zabura 122 >