< Zabura 120 >

1 Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
سرود درجات نزد خداوند در تنگی خود فریادکردم و مرا اجابت فرمود.۱
2 Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
‌ای خداوند جان مرا خلاصی ده از لب دروغ و از زبان حیله گر.۲
3 Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
چه چیز به تو داده شود و چه چیز بر توافزوده گردد، ای زبان حیله گر؟۳
4 Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
تیرهای تیزجباران با اخگرهای طاق!۴
5 Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
وای بر من که در ماشک ماوا گزیده‌ام و در خیمه های قیدار ساکن شده‌ام.۵
6 Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
چه طویل شدسکونت جان من با کسی‌که سلامتی را دشمن می‌دارد.۶
7 Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.
من از اهل سلامتی هستم، لیکن چون سخن می‌گویم، ایشان آماده جنگ می‌باشند.۷

< Zabura 120 >