< Zabura 114 >

1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Lorsque qu’Israël sortit de l’Égypte, et la maison de Jacob du milieu d’un peuple barbare,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
La Judée devint sa sanctification, et Israël son empire.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
La mer le vit, et s’enfuit, le Jourdain retourna en arrière.
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
Les montagnes bondirent comme des béliers, et les collines comme des agneaux de brebis.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Qu’as-tu, ô mer, que tu aies fui? et toi, Jourdain, que tu sois retourné en arrière?
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
Montagnes, pourquoi avez-vous bondi comme des béliers, et vous, collines, comme des agneaux de brebis?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
La terre a été ébranlée à la face du Seigneur, à la face du Dieu de Jacob.
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
Qui convertit la pierre en étangs d’eaux, et le rocher en fontaines d’eaux.

< Zabura 114 >